A Yau Labarai

Mahara sun kashe sojoji da fararen hula a jihar Borno

Ana kyautata zaton mayaƙan Boko Haram sun kai hari a sabuwar unguwar Yamtake da ke Ƙaramar hukumar Gwoza a Jihar Borno. Mayaƙan sun kashe sojoji biyu...

Ganduje ya gana da su Kawu Sumaila

Shugaban jam'iyyar APC na Kasa, Dr Abdullahi Umar Ganduje CON, ya yi ganawa ta musamman da wasu jiga-jigan jam'iyyar NNPP daga Kano.  Wadanda aka yi...

Mashahuri

Stay on top of what's going on with our subscription deal!

Labarai

Ƴan ta’adda sun kashe mutane biyu da sace mutum É—aya a jihar Kano

Wasu Æ´an bindiga sun kai hari garin Faruruwa da ke Karamar Hukumar Shanono ta Jihar Kano, inda suka...

Jam’iyyar PDP bata shiryawa karÉ“ar mulki a hannun APC ba—Wike

Ministan birnin tarayya Abuja Nyesom Wike, yace jam'iyyar PDP bata shiryawa karɓar mulki a hannun APC ba a...

Kasuwanci

Farashin Sefa a kasuwar bayan fage

Yadda farashin kasuwar bayan fage ke gudana tsakanin sefa zuwa Naira a yau  18 watan Afrilu 2025. Darajar canjin kudaden; Farashin CFA F(XOP) Siya:::2340  ...

Siyasa

Babu maganar komawar Kwankwaso cikin jam’iyyar APC—Buba Galadima

Jigo a tafiyar jam’iyyar NNPP, a matakin kasa Buba Galadima, ya karyata jita-jitar da ake yadawa akan cewa Dr. Rabiu Musa Kwankwaso,...

Wasanni

Lafiya

Ilimi

Jam’iyyar PDP bata shiryawa karÉ“ar mulki a hannun APC ba—Wike

Ministan birnin tarayya Abuja Nyesom Wike, yace jam'iyyar PDP...

Mahara sun kashe sojoji da fararen hula a jihar Borno

Ana kyautata zaton mayaƙan Boko Haram sun kai hari...

So nayi a cire Fubara daga gwamna ba dakatarwa ba—Wike

Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya bayyana goyon bayan sa...

Sai Kwankwaso ya jingine Kwankwasiyya zamu karÉ“e shi—Abdullahi Abbas

Shugaban jam'iyyar APC na jihar Kano, Abdullahi Abbas ya...

Akwai sauran yan majalisar da muke tattaunawa dasu—Kawu Sumaila

Sanatan Kano ta Kudu Sulaiman Abdurrahman Kawu Sumaila, yace...

Al'adu

Labarai A Yau

Duk da ambaliyar ruwa, babu barazanar karancin abinci a Najeriya – Minista

Gwamnatin Tarayya ta bayar da tabbacin cewa duk da ambaliyar ruwan da aka fuskanta a sassan Najeriya a bana, babu barazanar samun karancin abinci...

Gwamnan Kebbi ya umarci a biya biliyan 2 kudin hutun ma’aikata

Gwamnan Jihar Kebbi, Sanata Abubakar Atiku Bagudu, ya ba da umurnin fitar da Naira biliyan 2.5 domin biyan kudin hutun shekaru biyu na shekarar...

Abin da ya jawo faɗa tsakanin Murtala Garo da Ado Doguwa

Ga alama sabon rikici ya kunno kai a jam'iyyar APC a jihar Kano bayan da taƙaddama ta ɓarke tsakanin ƴaƴan jam'iyyar. Yayin wani taron jam'iyyar...

Za mu kawo karshen matsalar tsaro a wata 6 in muka ci zabe – Kashim Shettima

Dan takarar Mataimakin Shugaban Kasa na jam’iyyar APC, Kashim Shettima ya yi alkawarin za su kawo karshen matsalar tsaron Najeriya cikin wata shida muddin...
- Advertisement -

Zanga-zanga ta barke saboda rashin amincewa da sakamakon zabe – Brazil

'Yan sanda a Brazil sun harba barkonon tsohuwa kan masu zanga-zangar da suka toshe manyan tituna a rana ta biyu bayan kayen da shugaban...

Bani da nadamar zama ministan shugaba Buhari – Lai Mohammed

Ministan yada labarai da al’adu, Alhaji Lai Mohammed ya ce bai yi nadamar zama minista a gwamnatin shugaban kasa Muhammadu Buhari ba. Ministan ya bayyana...

Gobara ta yi ajalin mutane shida a Legas

Wata gobara da ta tashi da sanyin safiyar yau a unguwar Adeola Odeku da ke Victoria Island, Legas, ta yi ajalin mutane akalla shida. Gobarar...

Subscribe

- Gain full access to our premium content

- Never miss a story with active notifications

- Browse free from up to 5 devices at once

Tsaro

Mahara sun kashe sojoji da fararen hula a jihar Borno

Ana kyautata zaton mayaƙan Boko Haram sun kai hari...

An gano wajen da ake haÉ—a makamai a jihar Kano

Rundunar ƴan sandan ta ƙasa ta bayyana cewa gano...

Ƴan bindiga sun sace mata da ƙananun yara a Katsina

Al'ummar ƙaramar hukumar Funtua dake jihar Katsina sun bayyana...