Mayaƙan Boko Haram da ISWAP sun yi ajalin manoman jihar Borno 90 cikin watanni 5 suka shuɗe.
A baya-bayan nan kungiyoyin biyu suka kashe manoma kimanin...
Jami'an Æ´an sandan jihar Benue, sun harbe wata É—aliba yar shekaru 23 mai suna Emmanuella Ahenjir, a shatale-talen Wurukum dake Makurdi, lokacin da taki...
Shugaban sojojin Sudan Janar Abdel Fattah Al-Burhan, ya naɗa sabon Firaminista, tun bayan da aka yiwa ƙasar juyin mulki a shekarar 2021.
Bugu da ƙari...
Gwamnan jihar Kano Abba Kabir Yusuf, ya rantsar da AVM Ibrahim Umaru, a matsayin sabon kwamishinan ma'aikatar tsaron cikin gida.
Gwamna Abba, ya rantsar da...
Gwamna Uba Sani, na Jihar Kaduna yace baƙin talauci da lalacewar al'amuran tattalin arziki ne dalilan da suka ta'azzara matsalolin da arewacin Najeriya ke...