A Yau Labarai

Ana neman gudunmawar jini don tallafawa mutanen da hatsarin Abuja ya rutsa da su

Hukumar kula da tattara jini ta Æ™asa  NBSA ta nemi al'umma musamman mazauna birnin Abuja dasu taimaka su bayar da gudummawar jini domin tallafa wa mutanen...

Kwamishinan Æ´an sandan Kano yakai ziyara wajen gobarar kasuwar Kwalema

Sabon kwamishinan ƴan sandan Kano CP Ibrahim Adamu Bakori Phd, ya kai ziyara kasuwar Kwalema dake unguwar Dakata, ta ƙaramar hukumar Nasarawa inda aka...

Mashahuri

Kungiyar dattawan arewa ta nemi a dawo da gwamna Fubara kan muƙamin sa

Kungiyar dattawan arewa ta nemi Tinubu ya dawo da...

An rantsar da Netumbo a matsayin shugabar Namibia mace ta farko

An rantsar da Netumbo Nandi-Ndaitwah a matsayin shugabar ƙasar...

Stay on top of what's going on with our subscription deal!

Labarai

An rantsar da Netumbo a matsayin shugabar Namibia mace ta farko

An rantsar da Netumbo Nandi-Ndaitwah a matsayin shugabar ƙasar Namibia, mace ta farko. Netumbo Nandi-Ndaitwah, ta kasance tsohuwar ministar...

Babu abinda zai hana Tinubu samun nasara a zaÉ“en 2027—Ganduje

Shugaban Jam’iyyar APC na Ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa babu wata gamayyar ’yan adawa da za...

Kasuwanci

Farashin Sefa a kasuwar bayan fage

Yadda farashin kasuwar bayan fage ke gudana tsakanin sefa zuwa Naira a yau 21 ga watan Maris 2025. Darajar canjin kudaden; Farashin CFA F(XOP)...

Siyasa

Baffa Bichi da Diggol sun ziyarci Barau Maliya

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano Abdullahi Baffa Bichi da tsohon kwamishinan sufuri na Kano Muhammad Gambo Diggol sun ziyarci mataimakin shugaban majalisar...

Wasanni

Lafiya

Ilimi

Babu abinda zai hana Tinubu samun nasara a zaÉ“en 2027—Ganduje

Shugaban Jam’iyyar APC na Ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya...

Ana neman gudunmawar jini don tallafawa mutanen da hatsarin Abuja ya rutsa da su

Hukumar kula da tattara jini ta Æ™asa  NBSA ta nemi...

Henry Dickson, Tambuwal da Abaribe sun ƙalubalanci dokar ta ɓacin Rivers

Ƴan majalisar dattawan da suka ƙalubalanci ƙaƙabawa al'ummar jihar...

Farashin Sefa a kasuwar bayan fage

Yadda farashin kasuwar bayan fage ke gudana tsakanin sefa...

Farashin Dala a kasuwar bayan fage

Yadda farashin kasuwar bayan fage ke gudana tsakanin Dala...

Al'adu

Labarai A Yau

Gwamnatin Kano za ta sauya wa jami’ar Wudil suna zuwa Aliko Dangote

Gwamnatin Jihar Kano ta soma shirye-shiryen sauya wa Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Jihar da ke Wudil zuwa sunan Alhaji Aliko Dangote, hamshakin attajirin...

BUK ta karyata labarin sanya ranar komawa aiki

Hukumar Gudanarwar Jami’ar Bayero ta Kano (BUK), ta karyata rahotannin da ke cewa ta ayyana ranar da za a koma aiki domin ci gaba...

Hukumar Kwastam ta bai wa Sojojin Najeriya jirage marasa matuka 86

Hukumar Kwastam ta Najeriya ta mika wa Rundunar Sojin Ruwa ta Najeriya jirage marasa matuka guda 86 da ta kwace a hannun masu fasakwauri. Hukumar...

Buhari ya bai wa mawakiya Teni lambar girmamawa ta kasa

Fitacciyar mawakiyar Najeriya, Teniola Apata, wacce aka fi sani da Teni, ta samu lambar girmamawa daga Shugaban Kasa Muhammadu Buhari. A ranar Talata ne mawakiyar...
- Advertisement -

Jihohi na cikin barazanar fuskantar karin ambaliya – Nimet

Hukumar kula da hasashen yanayi ta Najeriya ta ce akwai yiwuwar karin jihohi su fuskanci ambaliyar ruwa a cikin kwanaki masu zuwa, musamman ma...

Gwamnatin Najeriya ta shiga tsakanin rikicin Dangote da jihar Kogi

Fadar gwamnatin Najeriya ta shiga tsakanin rikicin da ya kunno kai tsakanin gwamnatin jihar Kogi da hamshakin Attajirin Afirka Aliko Dongote, dangane da mallakar...

Kalubale mafi muni na tunkarar tattalin arzikin duniya – IMF

Asusun ba da lamuni na duniya IMF ya yi gargadin cewa duniya za ta kara fuskantar mafi munin kalubale, yayin da ake ci gaba...

Subscribe

- Gain full access to our premium content

- Never miss a story with active notifications

- Browse free from up to 5 devices at once

Tsaro

Sojoji sun kashe yan bindiga 37 a Zamfara

Jami'an sojin kasar nan sun samu nasarar hallaka yan...

Yan ta’adda sun kashe mutane 13, da kone kauyuka 7

Wasu bata gari da ake kyautata zaton yan ta'adda...

An kama yan bindiga dauke da makamai a jihar Kano

Rundunar yan sandan jihar Kano ta kama wasu mutane...