A Yau Labarai

Henry Dickson, Tambuwal da Abaribe sun ƙalubalanci dokar ta ɓacin Rivers

Ƴan majalisar dattawan da suka ƙalubalanci ƙaƙabawa al'ummar jihar Rivers dokar ta ɓaci a majalisa. Daga cikin su akwai Henry Dickson, dake wakiltar yammacin jihar Bayelsa,...

Gwamnatin Kano ta bayar da umurnin gudanar da hawan Sallah ƙarama

Gwamnan Jihar Kano Abba Kabir Yusuf ya umarci masarautun Kano huÉ—u da suka haÉ—a da Kano da Karaye da Gaya da Rano su shirya...

Mashahuri

An rantsar da Netumbo a matsayin shugabar Namibia mace ta farko

An rantsar da Netumbo Nandi-Ndaitwah a matsayin shugabar ƙasar...

Babu abinda zai hana Tinubu samun nasara a zaÉ“en 2027—Ganduje

Shugaban Jam’iyyar APC na Ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya...

Stay on top of what's going on with our subscription deal!

Labarai

An rantsar da Netumbo a matsayin shugabar Namibia mace ta farko

An rantsar da Netumbo Nandi-Ndaitwah a matsayin shugabar ƙasar Namibia, mace ta farko. Netumbo Nandi-Ndaitwah, ta kasance tsohuwar ministar...

Babu abinda zai hana Tinubu samun nasara a zaÉ“en 2027—Ganduje

Shugaban Jam’iyyar APC na Ƙasa, Abdullahi Umar Ganduje, ya bayyana cewa babu wata gamayyar ’yan adawa da za...

Kasuwanci

Farashin Sefa a kasuwar bayan fage

Yadda farashin kasuwar bayan fage ke gudana tsakanin sefa zuwa Naira a yau 21 ga watan Maris 2025. Darajar canjin kudaden; Farashin CFA F(XOP)...

Siyasa

Baffa Bichi da Diggol sun ziyarci Barau Maliya

Tsohon sakataren gwamnatin jihar Kano Abdullahi Baffa Bichi da tsohon kwamishinan sufuri na Kano Muhammad Gambo Diggol sun ziyarci mataimakin shugaban majalisar...

Wasanni

Lafiya

Ilimi

Ana neman gudunmawar jini don tallafawa mutanen da hatsarin Abuja ya rutsa da su

Hukumar kula da tattara jini ta Æ™asa  NBSA ta nemi...

Henry Dickson, Tambuwal da Abaribe sun ƙalubalanci dokar ta ɓacin Rivers

Ƴan majalisar dattawan da suka ƙalubalanci ƙaƙabawa al'ummar jihar...

Farashin Sefa a kasuwar bayan fage

Yadda farashin kasuwar bayan fage ke gudana tsakanin sefa...

Farashin Dala a kasuwar bayan fage

Yadda farashin kasuwar bayan fage ke gudana tsakanin Dala...

Al'adu

Labarai A Yau

Kwalara ta kashe mutum 233 a Najeriya

Hukumar yaƙi da cutuka masu yaɗuwa ta Najeriya(NCDC) ta ce cutar kwalara ta kashe mutum 233 a jihohi 31 na ƙasar. Sannan hukumar ta ce...

Ambaliyar ruwa ta kashe mutum 500 a Najeriya

Hukumomi a Najeriya sun tabbatar da mutuwar akalla mutum 500 sanadin ambaliyar ruwan da take ci gaba da tafka barna a fadin kasar. Mutanen sun...

Dalilin da ya sa Peter Obi ba zai iya lashe zabe a Najeriya ba – Shagari

Tsohon mataimakin gwamnan jihar Sokoto, Mukhtar Shagari ya ce dan takarar shugaban kasa na jam'iyyar Labour, Peter Obi ba zai iya lashe zabe a...

Kungiyar kwadago ta yabawa Gbajabiamila saboda shiga tsakanin rikicin ASUU da Gwamnati

Kungiyar Kwadago ta Najeriya (NLC) ta yabawa shugaban majalisar wakilai Femi Gbajabiamila kan tsoma bakinsa kan rikicin da ya dade a tsakanin kungiyar malaman...
- Advertisement -

Zamfara ta sake bude makarantu 45 sakamakon samun tsaro

Gwamnatin jihar Zamfara ta bude makarantu 45 daga cikin 75 da ta rufe saboda rashin tsaro, kamar yadda ma'aikatar ilimi ta sanar a ranar...

Buhari ya rantsar da Ariwoola a matsayin babban alkalin kasa

Shugaban kasa Muhammadu Buhari a ranar Laraba ya rantsar da mai shari’a Olukayode Ariwoola a matsayin babban alkalin alkalan Najeriya. An gudanar da bikin rantsuwar...

Gwamnatin Kano za ta sauya wa jami’ar Wudil suna zuwa Aliko Dangote

Gwamnatin Jihar Kano ta soma shirye-shiryen sauya wa Jami’ar Kimiyya da Fasaha ta Jihar da ke Wudil zuwa sunan Alhaji Aliko Dangote, hamshakin attajirin...

Subscribe

- Gain full access to our premium content

- Never miss a story with active notifications

- Browse free from up to 5 devices at once

Tsaro

Sojoji sun kashe yan bindiga 37 a Zamfara

Jami'an sojin kasar nan sun samu nasarar hallaka yan...

Yan ta’adda sun kashe mutane 13, da kone kauyuka 7

Wasu bata gari da ake kyautata zaton yan ta'adda...

An kama yan bindiga dauke da makamai a jihar Kano

Rundunar yan sandan jihar Kano ta kama wasu mutane...