Al’ummomin unguwannin Danbare, Hawan Dawaki, Kuyan Ta Inna, Gwazaye da Yammawa sun yi kira ga hukumomi da su kawo musu ɗauki kan yunkurin da wasu...
Dan majalisar tarayya mai wakiltar Doguwa/Tudun Wada a majalisar wakilai, Alhassan Doguwa, ya zargi shugabar karamar hukumar Tudun Wada, Hajiya Sa’adatu Salisu, da daukar...
Ɗan majalisar wakilai mai wakiltar Kiru/Bebeji a majalisar tarayya, Abdulmumin Jibrin Kofa, ya tabbatar da ficewarsa daga jam’iyyar NNPP mai mulki a...
Gwamnatin jihar Kano ta gargadi ƙungiyar tuntuɓa ta arewa (ACF) kan shirin ta na kafa sabuwar majalisar dattawan Kano.
A cewar gwamnatin, tun a watan...