A Yau Labarai

Al’ummar Danbare sun koka kan yunkurin kwace musu filin makaranta

Al’ummomin unguwannin Danbare, Hawan Dawaki, Kuyan Ta Inna, Gwazaye da Yammawa sun yi kira ga hukumomi da su kawo musu ɗauki kan yunkurin da wasu...

Ƴan jam’iyyar APC na fuskantar hare-hare a Kano–Alhassan Ado

Dan majalisar tarayya mai wakiltar Doguwa/Tudun Wada a majalisar wakilai, Alhassan Doguwa, ya zargi shugabar karamar hukumar Tudun Wada, Hajiya Sa’adatu Salisu, da daukar...

Mashahuri

An samu gawar da ta narke a cikin mota a kusa da majalisar wakilai

Rundunar ‘yan sanda ta Babban Birnin Tarayya (FCT) ta...

Majalisar wakilai ta ƙalubalanci bashin da Najeriya ke yawan karɓa

Shugaban Majalisar Wakilai, Abbas Tajudeen, ya nuna damuwa kan...

Stay on top of what's going on with our subscription deal!

Labarai

An samu gawar da ta narke a cikin mota a kusa da majalisar wakilai

Rundunar ‘yan sanda ta Babban Birnin Tarayya (FCT) ta tabbatar da gano gawar wani mutum da ta narke...

Hukumar Tsaron Dazukan Kano Ta Karɓi Ƙorafe-ƙorafen Garkuwa Da Mutane 145

Hukumar Tsaron Daji (NFSS) a jihar Kano ta bayyana cewa ta karɓi ƙorafe-ƙorafe guda 145 na laifuka daban-daban...

Kasuwanci

Matatar Dangote ta musanta cewa zata dakatar da aiki

Matatar mai ta Dangote ta nesanta kanta daga rahoton da ke cewa za ta dakatar da aiki a sashen man fetur na...

Siyasa

Kafin yanzu na so cigaba da zama a jam’iyyar NNPP–Kofa

Ɗan majalisar wakilai mai wakiltar Kiru/Bebeji a majalisar tarayya, Abdulmumin Jibrin Kofa, ya tabbatar da ficewarsa daga jam’iyyar NNPP mai mulki a...

Wasanni

Lafiya

Ilimi

Al’ummar Danbare sun koka kan yunkurin kwace musu filin makaranta

Al’ummomin unguwannin Danbare, Hawan Dawaki, Kuyan Ta Inna, Gwazaye...

Babu zancen cire aljihu daga kayan Æ´an sandan Najeriya–The Cable

Wasu shafukan sada zumunta da jaridun yanar gizo sun...

El-Rufa’i ba mai gida na bane—Uba Sani

Gwamnan Kaduna, Sanata Uba Sani, ya musanta zargin da...

Gwamnatin Kano Zata Tantance Ƴan Fansho

Hukumar kula da fansho ta Jihar Kano, ta sanar...

Al'adu

Labarai A Yau

Amurka ta bawa Najeriya tallafin abinci na Dala miliyan 32.5

Gwamnatin Amurka ta bayar da tallafin kudi na dala miliyan 32.5 ga Shirin Abinci na Duniya (WFP) domin taimaka wa ‘yan Najeriya da ke...

Gwamnatin Kano ta ja kunnen ACF akan kafa majalisar dattawan jihar

Gwamnatin jihar Kano ta gargadi Æ™ungiyar tuntuÉ“a ta arewa  (ACF) kan shirin ta na kafa sabuwar majalisar dattawan Kano. A cewar gwamnatin, tun a watan...

Tinubu: Za mu kafa ‘Yan Sandan Jihohi don yaki da ‘yan bindiga

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya ce kafa ’yan sandan jihohi ya zama wajibi domin ƙara ƙarfafa tsaro a ƙasar nan. Tinubu ya bayyana haka...

An ƙona gidaje da gonaki masu yawa a jihar Filato

An ƙona gidaje da gonaki masu yawa a jihar Filato Fiye da mutum 300 sun rasa matsugunnansu bayan hare-haren da aka kai a Karamar Hukumar...
- Advertisement -

’Yan daba sun tarwatsa taron zaman lafiya a Katsina

Wasu matasa da ake zargin ’yan daba ne sun tarwatsa wani taro da dattawan Katsina suka shirya domin tattauna hanyoyin magance matsalar tsaro a...

Gwamnati tarayya ta cire tallafin gas É—in ababen hawa

An samu tashin farashin gas É—in ababen hawa (CNG) wanda ya tashi daga Naira 230 zuwa Naira 450 kan kowace mita daya, lamarin da...

Civil Defence Sun Kama Masu Satar Kayan Wutar lantarki a Kano

Rundunar tsaron a'lumma ta farin kaya NSCDC reshen jihar Kano ta kama wasu matasa shida da ake zargi da lalata kayayyakin wutar lantarki a...

Subscribe

- Gain full access to our premium content

- Never miss a story with active notifications

- Browse free from up to 5 devices at once

Tsaro

Ƴan bindiga sun sace mata da ƴar shugaban APC a jihar Kwara

Rahotanni daga jihar Kwara sun tabbatar da cewa ‘yan...

Talauci da rashin aikin yi su ne tushen rashin tsaron arewa–Gwamnan Kaduna

Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya bayyana cewa...