A Yau Labarai

Mun daidaita tattalin arziÆ™in Najeriya a shekaru 2—Tinubu

Shugaban ƙasa, Bola Ahmed Tinubu, ya bayyana cewa muhimman tsare-tsaren da gwamnatinsa ta ɗauka sun haifar da sakamako mai kyau, tare da janyo hankalin masu...

Shugaba Tinubu ya dawo da Dembos, kan muƙamin shugaban NTA

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya bayar da umarnin a dawo da Salihu Abdullahi Dembos kan muƙamin sa, na matsayin shugaban tashar Talabijin ta...

Mashahuri

An ci amana ta a zaÉ“en shekarar 2015–Goodluck

Tsohon shugaban ƙasa, Goodluck Jonathan, ya ce ya fuskanci...

Gwamnatin Kano Ta Ƙalubalanci Korar ‘Yan Arewa daga Abuja

Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana damuwarta kan abin da...

Stay on top of what's going on with our subscription deal!

Labarai

Kasuwanci

Karyewar farashin É—anyen man fetur na barazana ga kasafin KuÉ—in Najeriya

Farashin man fetur ya sauka a ranar Alhamis kafin taron kungiyar kasashe masu arzikin man fetur ta duniya, OPEC da kawayenta da...

Siyasa

Marafa: Zan Rage Wa Tinubu Kuri’a Miliyan Daya a 2027

Tsohon Sanatan Zamfara ta Tsakiya, Kabiru Marafa, ya ce zai tabbatar da cewa an rage wa Shugaba Bola Ahmed Tinubu kuri’a miliyan...

Wasanni

Lafiya

Ilimi

Al'adu

Labarai A Yau

Farashin Dala a kasuwar bayan fage

Yadda farashin kasuwar bayan fage ke gudana tsakanin Dala zuwa Naira a yau 01 ga watan Satumba 2025. Darajar canjin kudaden; Farashin siya ₦1,541 Farashin siyarwa ₦1,546 Dalar...

Farashin sefa a kasuwar bayan fage

Yadda farashin kasuwar bayan fage ke gudana tsakanin sefa zuwa naira a yau 01 ga watan Satumba 2025. darajar canjin kudaden; farashin cfa f(xop) siya:::2600    ...

Tinubu ya yiwa kowane yanki adalci a aikin raya Æ™asa—Gwamnatin tarayya

Gwamnatin Tarayya ta ce Shugaba Bola Ahmed Tinubu yana tafiyar da mulki bisa adalci da gaskiya wajen raba manyan ayyukan raya ƙasa da nade-naden...

Gwamnatin Kano ta kafa kwamitin binciken siyar da kasuwar sarrafa nama ta Chalawa karkashin mulkin Ganduje

Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya kafa kwamitin mutane 11 domin binciken zargin sayar da Kasuwar Yanka Dabbobi ta Chalawa, da aka gina tun...
- Advertisement -

ÆŠan arewa mai hankali ba zai sake zaÉ“ar Tinubu ba—Sule Lamido

Tsohon Gwamnan jihar Jigawa kuma jigo a jam’iyyar PDP, Alhaji Sule Lamido, ya bayyana cewa ba zai dace ba ace wani ɗan Arewa mai...

Gwamnoni sun yi gargadin samun karancin abinci a 2026

Gwamnonin jihohin arewa maso gabas sun yi gargadi kan yiwuwar fuskantar karancin abinci a shekarar 2026 sakamakon tsadar kayan aikin gona da manoma ke...

Gwamnatin Sokoto ta sanya limamai a tsarin albashin wata-wata

Gwamnatin Jihar Sokoto ta sanar da cewa za ta fara bayar da tallafin kuɗi na wata–wata ga masallatan Juma’a a faɗin jihar domin gudanar...

Subscribe

- Gain full access to our premium content

- Never miss a story with active notifications

- Browse free from up to 5 devices at once

Tsaro

Tinubu: Za mu kafa ‘Yan Sandan Jihohi don yaki da ‘yan bindiga

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya ce kafa ’yan...

An ƙona gidaje da gonaki masu yawa a jihar Filato

An ƙona gidaje da gonaki masu yawa a jihar...

’Yan daba sun tarwatsa taron zaman lafiya a Katsina

Wasu matasa da ake zargin ’yan daba ne sun...