A Yau Labarai

Mahara sun kashe sojoji da fararen hula a jihar Borno

Ana kyautata zaton mayaƙan Boko Haram sun kai hari a sabuwar unguwar Yamtake da ke Ƙaramar hukumar Gwoza a Jihar Borno. Mayaƙan sun kashe sojoji biyu...

Ganduje ya gana da su Kawu Sumaila

Shugaban jam'iyyar APC na Kasa, Dr Abdullahi Umar Ganduje CON, ya yi ganawa ta musamman da wasu jiga-jigan jam'iyyar NNPP daga Kano.  Wadanda aka yi...

Mashahuri

Stay on top of what's going on with our subscription deal!

Labarai

Ƴan ta’adda sun kashe mutane biyu da sace mutum ɗaya a jihar Kano

Wasu ƴan bindiga sun kai hari garin Faruruwa da ke Karamar Hukumar Shanono ta Jihar Kano, inda suka...

Jam’iyyar PDP bata shiryawa karɓar mulki a hannun APC ba—Wike

Ministan birnin tarayya Abuja Nyesom Wike, yace jam'iyyar PDP bata shiryawa karɓar mulki a hannun APC ba a...

Kasuwanci

Farashin Sefa a kasuwar bayan fage

Yadda farashin kasuwar bayan fage ke gudana tsakanin sefa zuwa Naira a yau  18 watan Afrilu 2025. Darajar canjin kudaden; Farashin CFA F(XOP) Siya:::2340  ...

Siyasa

Babu maganar komawar Kwankwaso cikin jam’iyyar APC—Buba Galadima

Jigo a tafiyar jam’iyyar NNPP, a matakin kasa Buba Galadima, ya karyata jita-jitar da ake yadawa akan cewa Dr. Rabiu Musa Kwankwaso,...

Wasanni

Lafiya

Ilimi

Jam’iyyar PDP bata shiryawa karɓar mulki a hannun APC ba—Wike

Ministan birnin tarayya Abuja Nyesom Wike, yace jam'iyyar PDP...

Mahara sun kashe sojoji da fararen hula a jihar Borno

Ana kyautata zaton mayaƙan Boko Haram sun kai hari...

So nayi a cire Fubara daga gwamna ba dakatarwa ba—Wike

Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya bayyana goyon bayan sa...

Sai Kwankwaso ya jingine Kwankwasiyya zamu karɓe shi—Abdullahi Abbas

Shugaban jam'iyyar APC na jihar Kano, Abdullahi Abbas ya...

Akwai sauran yan majalisar da muke tattaunawa dasu—Kawu Sumaila

Sanatan Kano ta Kudu Sulaiman Abdurrahman Kawu Sumaila, yace...

Al'adu

Labarai A Yau

Farashin Dala a kasuwar bayan fage

Yadda farashin kasuwar bayan fage ke gudana tsakanin Dala zuwa Naira a yau 17 ga watan Afrilu 2025. Darajar canjin kudaden; Farashin siya ₦1,615. Farashin siyarwa ₦1,620. Dalar...

Farashin Sefa a kasuwar bayan fage

Yadda farashin kasuwar bayan fage ke gudana tsakanin sefa zuwa Naira a yau  17 watan Afrilu 2025. Darajar canjin kudaden; Farashin CFA F(XOP) Siya:::2340      ...

Ɗan sanda yaƙi karɓar cin hancin Naira miliyan 1 daga wajen ɓarawo

Ɗan sanda yaƙi karɓar cin hancin Naira miliyan 1 daga wajen ɓarayin mota a jihar Katsina. Ɓarayin sun nemi bayar da cin hancin a lokacin...

Majalisar wakilai ta gayyaci gwamnan riƙon jihar Rivers

Kwamitin majalisar wakilai mai sanya idanu akan al'amuran riƙon ƙwarya a Rivers ya gayyaci gwamna Ibok Ete Ibas, don tattaunawa dashi akan wasu abubuwan...
- Advertisement -

Matatar Dangote ta sake rage farashin man fetur

Matatar man fetur ta Dangote ta sanar da ƙara rage farashin litar man fetur zuwa Naira 835. An rage farashin man daga tsohon farashin sa...

Tinubu ya bayar da umurnin kawo karshen rashin tsaron Najeriya

Shugaban ƙasa Tinubu ya bayar da umurnin kawo karshen duk wani rashin tsaron da Najeriya ke fuskanta daga yanzu zuwa ƙarshen shekarar 2025. Shugaban ya...

Ya kamata al’umma su fito su kare kansu daga hare haren yan bindiga—Gwamnan Filato

Gwamna Caleb Mutfwang, na jihar Filato, ya shawarci matasa dasu tashi tsaye domin kare a'lummar yankunan su daga hare haren yan bindiga.  Mutfwang, ya bayyana...

Subscribe

- Gain full access to our premium content

- Never miss a story with active notifications

- Browse free from up to 5 devices at once

Tsaro

Mahara sun kashe sojoji da fararen hula a jihar Borno

Ana kyautata zaton mayaƙan Boko Haram sun kai hari...

An gano wajen da ake haɗa makamai a jihar Kano

Rundunar ƴan sandan ta ƙasa ta bayyana cewa gano...

Ƴan bindiga sun sace mata da ƙananun yara a Katsina

Al'ummar ƙaramar hukumar Funtua dake jihar Katsina sun bayyana...