A Yau Labarai

Gini mai hawa uku ya rushe tare da danne mutane a Legos

Wani gini mai hawa uku da ake aikin gina wa shi ya rufta a unguwar Yaba, jihar Legas, da misalin ƙarfe 8:00 na daren jiya,...

Gwamnatin Bauchi ta kori jami’in ilimi bisa zargin lalata da mata

Hukumar Kula da Ma’aikata ta Jihar Bauchi ta sanar da korar wani jami’in ilimi, Emos Joshua, malami a kwalejin Azare, bisa zargin cin zarafin...

Mashahuri

A karon farko an samu mace mai horar da ƴan kwallon kafa a Kano

Kocin kwallon ƙafa mace ta farko a jihar Kano,...

Stay on top of what's going on with our subscription deal!

Labarai

Najeriya ta kashe Naira biliyan 981.5 wajen gudanar da zaɓe a shekaru 24

Rahoto ya nuna cewa tun daga 1999 zuwa 2023, Najeriya ta kashe Naira biliyan 981.5 wajen gudanar da zabuka bakwai....

A karon farko an samu mace mai horar da ƴan kwallon kafa a Kano

Kocin kwallon ƙafa mace ta farko a jihar Kano, Hyda Ahmad, ta bayyana shirin kafa ƙungiyar kwallon ƙafa...

Kasuwanci

Sabon rikici ya ɓarke tsakanin Dangote da NUPENG akan matatun gwamnati

An samu sabon salon rikicin da ke tsakanin Kamfanin Mai na Dangote da Kungiyar Ma’aikatan Man Fetur da Gas ta Najeriya (NUPENG), inda kamfanin Dangote...

Siyasa

El-Rufa’i ba mai gida na bane—Uba Sani

Gwamnan Kaduna, Sanata Uba Sani, ya musanta zargin da ake yi cewa yana karkashin tasirin tsohon gwamnan jihar Malam Nasir El-Rufai wajen...

Wasanni

Lafiya

Ilimi

Gini mai hawa uku ya rushe tare da danne mutane a Legos

Wani gini mai hawa uku da ake aikin gina...

Sabon rikici ya ɓarke tsakanin Dangote da NUPENG akan matatun gwamnati

An samu sabon salon rikicin da ke tsakanin Kamfanin Mai...

Adadin ƙungiyoyin ƴan ta’addan arewa, da dalilin kafuwar su a yankin

Fiye da shekara 15 kenan yankin arewacin Najeriya yana...

Al'adu

Labarai A Yau

Jihohi sun raba Naira biliyan 22.9 a matsayin kudin gyaran muhalli

Hukumar Kididdiga ta Kasa (NBS) ta bayyana cewa daga watan Janairu zuwa Mayu 2025, jihohin Najeriya sun karɓi jimillar Naira biliyan 22.9 na kuɗaɗen...

Wike: PDP Za ta Lalace Idan Peter Obi Ya Koma Jam’iyyar

Ministan Abuja, Nyesom Wike, ya bayyana cewa komawar tsohon gwamnan Anambra, Peter Obi, cikin jam’iyyar PDP zai iya zama ƙarshen jam’iyyar gaba ɗaya. Wike ya...

Gwamnatin Kaduna Ta Zargi El-Rufa’i da Yunkurin Haddasa Tashin Hankali 

Gwamnatin Kaduna ta zargi tsohon gwamnan jihar, Malam Nasir El-Rufa’i, da ƙulla makirci na tayar da rikici ta hanyar “rigima, ruɗani da tunzura jama’a,”...

Likitocin ƙasar nan sun saka lokacin shiga yajin aiki

Kungiyar Likitocin Masu Ƙwarewa ta bai wa gwamnatin tarayya wa’adin kwana goma don ta biya bukatun da suka jima suna nema, idan ba haka...
- Advertisement -

Majalisar dokokin Kano ta amince da ƙarin Naira biliyan 215.3 a kasafin kudin jihar

Majalisar Dokokin Jihar Kano ta amince da ƙwarya-ƙwaryan kasafin kuɗi na naira biliyan 215.3 bayan tattaunawar da ƴan majalisar suka gudanar a zaman majalisa...

‘Yan Sandan Kano Sun Kama Masu Laifi 107, Da Kwato Makamai

Rundunar ‘Yan Sandan Jihar Kano ta sanar da kama mutum 107 a watan Agusta bisa laifuka daban-daban da suka haɗa da fashi da makami,...

An sace limamai da hakimi a jihar Sokoto

Rikicin ’yan bindiga ya sake kazanta a Ƙaramar Hukumar Shagari ta Jihar Sakkwato, inda aka kashe akalla mutum biyar tare da yin garkuwa da...

Subscribe

- Gain full access to our premium content

- Never miss a story with active notifications

- Browse free from up to 5 devices at once

Tsaro

Adadin ƙungiyoyin ƴan ta’addan arewa, da dalilin kafuwar su a yankin

Fiye da shekara 15 kenan yankin arewacin Najeriya yana...

Tsaffin kayan aikin ƴan sanda ba zasu yaƙi laifukan ƴan Najeriya na yanzu ba–Egbetokun

Sufeto-Janar na ‘yan sanda, Kayode Egbetokun, ya jaddada bukatar...