A Yau Labarai

Gini mai hawa uku ya rushe tare da danne mutane a Legos

Wani gini mai hawa uku da ake aikin gina wa shi ya rufta a unguwar Yaba, jihar Legas, da misalin ƙarfe 8:00 na daren jiya,...

Gwamnatin Bauchi ta kori jami’in ilimi bisa zargin lalata da mata

Hukumar Kula da Ma’aikata ta Jihar Bauchi ta sanar da korar wani jami’in ilimi, Emos Joshua, malami a kwalejin Azare, bisa zargin cin zarafin...

Mashahuri

A karon farko an samu mace mai horar da Æ´an kwallon kafa a Kano

Kocin kwallon ƙafa mace ta farko a jihar Kano,...

Stay on top of what's going on with our subscription deal!

Labarai

Najeriya ta kashe Naira biliyan 981.5 wajen gudanar da zaɓe a shekaru 24

Rahoto ya nuna cewa tun daga 1999 zuwa 2023, Najeriya ta kashe Naira biliyan 981.5 wajen gudanar da zabuka bakwai....

A karon farko an samu mace mai horar da Æ´an kwallon kafa a Kano

Kocin kwallon ƙafa mace ta farko a jihar Kano, Hyda Ahmad, ta bayyana shirin kafa ƙungiyar kwallon ƙafa...

Kasuwanci

Sabon rikici ya ɓarke tsakanin Dangote da NUPENG akan matatun gwamnati

An samu sabon salon rikicin da ke tsakanin Kamfanin Mai na Dangote da Kungiyar Ma’aikatan Man Fetur da Gas ta Najeriya (NUPENG), inda kamfanin Dangote...

Siyasa

El-Rufa’i ba mai gida na bane—Uba Sani

Gwamnan Kaduna, Sanata Uba Sani, ya musanta zargin da ake yi cewa yana karkashin tasirin tsohon gwamnan jihar Malam Nasir El-Rufai wajen...

Wasanni

Lafiya

Ilimi

EFCC ta umarci Mele Kyari ya rinka kai kansa ofishin ta a kowace rana

Hukumar yaki da cin hanci da rashawa ta ƙasa...

Gini mai hawa uku ya rushe tare da danne mutane a Legos

Wani gini mai hawa uku da ake aikin gina...

Sabon rikici ya ɓarke tsakanin Dangote da NUPENG akan matatun gwamnati

An samu sabon salon rikicin da ke tsakanin Kamfanin Mai...

Adadin Æ™ungiyoyin Æ´an ta’addan arewa, da dalilin kafuwar su a yankin

Fiye da shekara 15 kenan yankin arewacin Najeriya yana...

Al'adu

Labarai A Yau

Tinubu ya taya Shettima murnar cika shekaru 59 a duniya

Shugaban Ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya taya Mataimakinsa, Kashim Shettima, murnar zagayowar ranar haihuwar sa inda ya cika shekaru 59, sannan ya yaba da...

Dangote Ya Fitar Da Man Fetur Mai Yawa Zuwa Kasashen Waje

Matatar man fetur ta Dangote dake Lagos, ta fara fitar da man fetur mai yawa zuwa kasashen waje, musamman bayan wasu masana’antun mai a...

Ƴan daba sun kaiwa tsohon ministan shari’a Abubakar Malami hari

Rahotanni sun bayyana cewa wasu matasa da ake kyautata zaton ’yan daba ne sun kai hari kan gungun motocin tsohon Ministan Shari’a, Abubakar Malami,...

Farashin sefa a kasuwar bayan fage

Yadda farashin kasuwar bayan fage ke gudana tsakanin sefa zuwa naira a yau 02 ga watan Satumba 2025. darajar canjin kudaden; farashin cfa f(xop) siya:::2600    ...
- Advertisement -

Farashin Dala a kasuwar bayan fage

Farashin Dala a kasuwar bayan fage Yadda farashin kasuwar bayan fage ke gudana tsakanin Dala zuwa Naira a yau 02 ga watan Satumba 2025. Darajar canjin...

Ban damu da yadda mutanen Kudancin Kaduna ke ji a kaina ba–El-Rufa’i

Tsohon gwamnan jihar Kaduna, Malam Nasir El-Rufa’i, ya ce ba ya damuwa da yadda abokan adawar sa musamman daga Kudancin Kaduna suke ji a...

Ganduje na shirin samar da makoma ga wasu jami’an Hisbah da ake zargin sun rasa aikin su

Kwamitin da tsohon gwamnan Kano kuma shugaban jam’iyyar APC na ƙasa, Dr. Abdullahi Umar Ganduje, ya kafa domin binciken zargin korar jami’an Hisba da...

Subscribe

- Gain full access to our premium content

- Never miss a story with active notifications

- Browse free from up to 5 devices at once

Tsaro

Adadin Æ™ungiyoyin Æ´an ta’addan arewa, da dalilin kafuwar su a yankin

Fiye da shekara 15 kenan yankin arewacin Najeriya yana...

Tsaffin kayan aikin Æ´an sanda ba zasu yaÆ™i laifukan Æ´an Najeriya na yanzu ba–Egbetokun

Sufeto-Janar na ‘yan sanda, Kayode Egbetokun, ya jaddada bukatar...