A Yau Labarai

Ƙungiyar masu gidajen mai zata tsunduma yajin aiki daga 9 ga wata

Ƙungiyar Masu Gidajen Mai ta Najeriya (PETROAN) ta sanar da cewa za ta dakatar da ɗauka da rarraba man fetur na tsawon kwanaki uku daga...

Ƙungiyoyi da Jam’iyyun Adawa Sun Soki Harajin 5% a Kan Man Fetur da Dizal

Ƙungiyoyin farar hula, masu ruwa da tsaki a harkar mai, da jam’iyyun adawa sun yi kakkausar suka kan shirin gwamnatin tarayya na aiwatar da...

Mashahuri

Gwamnatin tarayya ta kare manufar sabon harajin fetur da zata fara karɓa

Gwamnatin Tarayya ta kare ƙudirin kakaba harajin kashi 5%...

Za’a fuskanci kisfewar wata a Najeriya da wasu Æ™asashen duniya

Masana sun tabbatar da cewa ’yan Najeriya za su...

Stay on top of what's going on with our subscription deal!

Labarai

Gwamnatin tarayya ta kare manufar sabon harajin fetur da zata fara karɓa

Gwamnatin Tarayya ta kare ƙudirin kakaba harajin kashi 5% a kan man fetur da sauran makamashin mai, inda...

Za’a fuskanci kisfewar wata a Najeriya da wasu Æ™asashen duniya

Masana sun tabbatar da cewa ’yan Najeriya za su samu damar shaida wani abin mamaki na sararin samaniya...

Kasuwanci

Gwamnatin tarayya ta kare manufar sabon harajin fetur da zata fara karɓa

Gwamnatin Tarayya ta kare ƙudirin kakaba harajin kashi 5% a kan man fetur da sauran makamashin mai, inda ta bayyana cewa manufarsa...

Siyasa

An ci amana ta a zaÉ“en shekarar 2015–Goodluck

Tsohon shugaban ƙasa, Goodluck Jonathan, ya ce ya fuskanci cin amana sosai a lokacin da yake neman zarcewa kan kujerar shugabancin ƙasa...

Wasanni

Lafiya

Ilimi

Talauci da rashin aikin yi su ne tushen rashin tsaron arewa–Gwamnan Kaduna

Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya bayyana cewa...

Ƙungiyar masu gidajen mai zata tsunduma yajin aiki daga 9 ga wata

Ƙungiyar Masu Gidajen Mai ta Najeriya (PETROAN) ta sanar...

Kotu ta bawa Goodluck damar yin takarar shugaban ƙasa a 2027

Wata babbar kotun tarayya da ke Yenagoa, jihar Bayelsa,...

Gada ta karye a garin Yaryasa dake Kano, yan sanda sun gargaÉ—i matafiya

Rundunar ’Yan Sanda ta jihar Kano ta sanar da...

Zulum ya yi jimamin kisan mutane 63 a Borno

Zulum ya yi jimamin kisan mutane 63 a Borno Gwamnan...

Al'adu

Labarai A Yau

Tsohon Sufeto Janar na ‘Yan Sanda, Solomon Arase, Ya Rasu

Rahotanni sun tabbatar da rasuwar tsohon Sufeto Janar na ‘Yan Sanda (IGP) kuma tsohon Shugaban Hukumar Kula da Ayyukan ‘Yan Sanda (PSC), Solomon Arase. Arase...

An kashe wadda tayi ɓatanci ga Annabi Muhammad (SAW) a Neja

Wata mata mai suna Amaye, wadda ke sana’ar girki a garin Kasuwan-Garba na karamar hukumar Mariga, Jihar Neja, ta rasa ranta bayan da wasu...

Trump ya kori ma’aikatan VOA sama da 500

Gwamnatin shugaban Amurka Donald Trump, ta dauki matakin korar ma’aikatan gidan yada labarai na gwamnati, Voice of America (VOA), inda sama da mutum 500...

Yan sanda sun fara bincike kan harbin bindiga a taron ADC na Kaduna

Rundunar ’yan sandan jihar Kaduna ta bayyana cewa ta kaddamar da bincike kan rikicin siyasa da ya barke a wani taron siyasa da aka...
- Advertisement -

Farashin Dala a kasuwar bayan fage

Yadda farashin kasuwar bayan fage ke gudana tsakanin Dala zuwa Naira a yau 31 ga watan Agusta 2025. Darajar canjin kudaden; Farashin siya ₦1,541 Farashin siyarwa ₦1,546 Dalar...

Farashin sefa a kasuwar bayan fage

Yadda farashin kasuwar bayan fage ke gudana tsakanin sefa zuwa naira a yau 31 ga watan Agusta 2025. darajar canjin kudaden; farashin cfa f(xop) siya:::2600    ...

Babu tabbacin mutuwar shugaban Amurka Donald Trump–The Royal News English

An samu bazuwar jita-jita a kafafen sada zumunta da ke cewa Shugaban Amurka Donald Trump ya mutu, inda aka yi amfani da kalmomin “Trump...

Subscribe

- Gain full access to our premium content

- Never miss a story with active notifications

- Browse free from up to 5 devices at once

Tsaro

Talauci da rashin aikin yi su ne tushen rashin tsaron arewa–Gwamnan Kaduna

Gwamnan Jihar Kaduna, Sanata Uba Sani, ya bayyana cewa...

Zulum ya yi jimamin kisan mutane 63 a Borno

Zulum ya yi jimamin kisan mutane 63 a Borno Gwamnan...

Tinubu: Za mu kafa ‘Yan Sandan Jihohi don yaki da ‘yan bindiga

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu, ya ce kafa ’yan...