A Yau Labarai

Tinubu Ya Rantsar Da Sabon Shugaban INEC

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya rantsar da Farfesa Joash Amupitan (SAN) a matsayin sabon shugaban Hukumar Zaɓe Mai Zaman Kanta ta Ƙasa (INEC). An gudanar...

Allah Ya kare ni daga masu neman raba ni da Kwankwaso–Abba

Gwamnan Jihar Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya yi addu’ar neman kariya daga duk wanda yake kokarin haifar da sabani tsakaninsa da jagoransa, Sanata...

Mashahuri

Stay on top of what's going on with our subscription deal!

Labarai

Kasuwanci

Dangote zai sayar da wani kaso na hannun jarin matatar sa

Shugaban kamfanin Dangote, Alhaji Aliko Dangote, ya ce masana’antarsa ta tace man fetur na shirin sayar da tsakanin kashi 5 zuwa 10...

Siyasa

Kwankwaso yana da manufar samar da ci gaban Najeriya–Tinubu

Kwankwaso yana da manufar samar da ci gaban Najeriya--Tinubu Shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu ya bayyana Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso a matsayin abokin...

Wasanni

Lafiya

Ilimi

Akpabio ya bayyana lokacin da ake gudanar da sahihan zaɓe a Najeriya

Shugaban Majalisar Dattawa, Sanata Godswill Akpabio, ya ce tsarin...

Tinubu Ya Rantsar Da Sabon Shugaban INEC

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya rantsar da Farfesa...

Dangote zai sayar da wani kaso na hannun jarin matatar sa

Shugaban kamfanin Dangote, Alhaji Aliko Dangote, ya ce masana’antarsa...

Nnamdi Kanu ya É—auki wani mataki bayan korar lauyoyin sa

Jagoran ƙungiyar masu rajin kafa ƙasar Biapra IPOB, Nnamdi...

Al'adu

Labarai A Yau

Bashin da ake bin Najeriya ya karu zuwa naira tiriliyan 42

Yawan bashin da gwamnatin Najeriya ta ciyo ya karu zuwa Naira tiriliyan 42. Ofishin Kula Basuka na Kasa ya ce a cikin wata uku daga...

Jihohin Oyo da Ogun sunfi sauran jihohin Najeriya amfani da Man Fetur – NNPC

Shugaban rukunin Kamfanonin man fetur na kasa NNPC Mele Kyari yace yanzu jihohin Oyo da Ogun sunfi sauran jihohin Najeriya amfani da Man Fetur. Mele...

Kotu ta dage sauraron shariar wadanda ake zargi da kashe Sheik Aisami

Babbar Kotun jihar Yobe Dake zamanta a birnin Damaturu ta dage cigaba da sauraron shariar wandada ake zargi da kashe Sheik Goni Aisami zuwa...

Mun bankado shirin da jam’iyyar APC ke yi na sayen katin zabe daga hannun al’umma – NNPP

Jam'iyyar NNPP a Jihar Kano ta ce, ta bankado wani shiri da jam'iyyar APC mai mulki ke yi na saye katin zaben daga hannun...
- Advertisement -

Gwamnatin Kano ta yi martani kan matsalar gurbataccen ruwan sha da ake samu 

Gwamnatin jihar Kano ta ce, tana dab da shawo kan matsalar gurbataccen ruwan sha da ake samu a baya-bayan nan. Kwamishinan ma’ikatar samar da ruwan...

Rundunar sojin sama ta sake kai wa Turji farmaki

Wani jirgin yaki na rundunar sojojin saman Najeriya, NAF ya kaddamar da wani sabon hari a maɓoyar shugaban ƴan bindigar Zamfara, Bello Turji. Jaridar Daily...

DA ÆŠUMI-ÆŠUMI: Dalibai sun tare filin jirgin sama na Legas bisa zanga-zangar yajin aikin ASUU

Ɗalibai, ƙarƙashin ƙungiyar dalibai ta kasa, NANS, ta rufe hanyoyin da ke zuwa filin jirgin sama na Murtala Muhammed da ke Ikeja a jihar...

Subscribe

- Gain full access to our premium content

- Never miss a story with active notifications

- Browse free from up to 5 devices at once

Tsaro