A Yau Labarai

Farashin Sefa a kasuwar bayan fage

Yadda farashin kasuwar bayan fage ke gudana tsakanin Sefa zuwa Naira a yau 27 ga watan Oktoba 2025. darajar canjin kudaden; farashin cfa f(xop) siya:::2600      ...

Sabon shugaban INEC ya ɗaukar wa ƴan Najeriya alƙawari a kan zaɓe mai zuwa

Sabon shugaban Hukumar Zaɓe ta Ƙasa (INEC), Farfesa Joash Amupitan, ya sha alwashin kare dokokin zaɓe da kuma bin ƙa’idojin kundin tsarin mulkin Najeriya. Yayin...

Mashahuri

KuÉ—in hayar É—aki a Abuja ya zarce albashin wasu maaikata na shekaru 3

Farashin haya a babban birnin tarayya Abuja ya ƙaru...

Yanayin hazo zai mamaye wasu jihohin Arewa—NIMET

Hukumar Kula da Yanayi ta ƙasa (NiMet) ta bayyana...

Stay on top of what's going on with our subscription deal!

Labarai

KuÉ—in hayar É—aki a Abuja ya zarce albashin wasu maaikata na shekaru 3

Farashin haya a babban birnin tarayya Abuja ya ƙaru fiye da kima, abin da ya tilasta wa mazauna...

Yanayin hazo zai mamaye wasu jihohin Arewa—NIMET

Hukumar Kula da Yanayi ta ƙasa (NiMet) ta bayyana cewa ana sa ran samun canje-canjen yanayi a wasu...

Kasuwanci

KuÉ—in hayar É—aki a Abuja ya zarce albashin wasu maaikata na shekaru 3

Farashin haya a babban birnin tarayya Abuja ya ƙaru fiye da kima, abin da ya tilasta wa mazauna da dama barin birnin...

Siyasa

Jagororin PDP sun bayyana wanda zai shugabanci jam’iyyar

Shugabannin jam’iyyar PDP na Arewa sun bayyana tsohon ministan harkokin musamman da hulɗa tsakanin gwamnati, Kabiru Tanimu Turaki, a matsayin ɗan takara...

Wasanni

Lafiya

Ilimi

Sule Lamido ya bayyana aniyar sa ta son zama shugaban jam’iyyar PDP

Tsohon Gwamnan Jihar Jigawa, Alhaji Sule Lamido, ya bayyana...

Farashin Sefa a kasuwar bayan fage

Yadda farashin kasuwar bayan fage ke gudana tsakanin Sefa...

Farashin Dala a kasuwar bayan fage

Farashin Dala a kasuwar bayan fage Yadda farashin kasuwar bayan...

Ƴan kasuwa sun yi kukan karyewar farashin shinkafa

Farashin shinkafa ya fadi a kasuwannin Legas sakamakon karuwar...

Hisbah ta kama masu shirya auren maza zalla a birnin Kano

Rundunar Hisba ta jihar Kano ta kama mutum 25...

Al'adu

Labarai A Yau

Gwamnati ta janye umarnin da ta bayar na sake bude Jami’o’i

Gwamnatin Tarayya ta janye umarnin da ta ba Shugabannin Jami’o’i da hukumomin gudanarwarsu na sake bude makarantun don dalibai su koma karatu. Umarnin na farko...

APC ta dage ranar fara yakin neman zabenta

Kwamitin yakin neman zaben shugaban kasa na jam’iyyar APC, ya dage fara yakin neman zaben da aka shirya kaddamarwa a ranar Laraba. Darakta-Janar na kwamitin...

Sama da kaso 70 na Katsinawa na fama da matsanancin talauci – MDD

Majalisar Dinkin Duniya ta ce fiye da kaso 70 na al’ummar jihar Katsina na rayuwa cikin matsanancin talauci. Shugaban sashin jinkai na majalisar a Najeriya,...

DSS sun chafke wani soja da yake siyarwa da ‘yan ta’adda makamai a Abuja

Wani soja da ke Birnin Tarayya Abuja, ya shiga komar Hukumar Tsaro ta DSS bisa zarginsa da sayar da bindiga ga masu garkuwa da...
- Advertisement -

’Yan bindiga sun sace ’yan sanda 3 a Jihar Ogun

Rahotanni na cewa, ’yan bindiga sun sace wasu ’yan sanda uku da tsakar rana a yankin Wasinmi da ke Karamar Hukumar Ewekoro ta Jihar...

FRSC sun kama motoci marasa lamba sama da 3000 a Kano

Hukumar kiyaye haɗurra ta ƙasa (FRSC), reshen jihar Kano, ta ce ta kama sama da motoci dubu uku wadanda ba su da lambobi daga...

Wutar lantarkin Najeriya ta sake daukewa karo na 7 a bana

Wutar lantarkin Najeriya ta sake daukewa gaba daya tun daga tushe a ranar Litinin, lamarin da ya jefa ilahirin kasar cikin duhu. Lamarin na zuwa...

Subscribe

- Gain full access to our premium content

- Never miss a story with active notifications

- Browse free from up to 5 devices at once

Tsaro

Ƴan bindiga sun budewa motar fasinja wuta a hanyar Kwara zuwa Kogi

Wasu Æ´an bindiga sun kai hari kan wata motar...

Gwamnan Borno ya bayyana sabbin makaman da Boko Haram ke amfani da su

Gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya bukaci...

Al’ummar Shanono sun koka a kan yadda yan bindiga ke shigo musu daga wata jihar Arewa

Al’ummar karamar hukumar Shanono da ke Jihar Kano sun...