A Yau Labarai

Tinubu zai gana da Trump kan zargin kisan Kiristoci a Najeriya – Bwala

Mai bawa shugaban kasa shawara kan harkokin yada manufofi, Daniel Bwala, ya bayyana cewa shugaban kasa Bola Ahmed Tinubu da shugaban Amurka Donald Trump za...

Farashin Dala a kasuwar bayan fage

Yadda farashin kasuwar bayan fage ke gudana tsakanin Dala zuwa Naira a yau 31 ga watan Oktoba 2025. Darajar canjin kudaden; Farashin siya ₦1,455 Farashin siyarwa ₦1,465 Dalar...

Mashahuri

Allah ya yiwa jarumin Kannywood Malam Na Ta’ala, rasuwa

Allah ya yiwa jarumin Kannywood Malam Na Ta'ala, rasuwa. Rahotanni...

Ya kamata gwamnatin Kano ta mutunta Æ´ancin Æ´an jarida–Muhammad Garba

Tsohon Kwamishinan YaÉ—a Labarai na Kano, Malam Muhammad Garba,...

Stay on top of what's going on with our subscription deal!

Labarai

Allah ya yiwa jarumin Kannywood Malam Na Ta’ala, rasuwa

Allah ya yiwa jarumin Kannywood Malam Na Ta'ala, rasuwa. Rahotanni sun bayyana cewa Marubuciya Fauziyya D. Sulaiman ce ta...

Sojoji sun halaka ‘yan bindiga a Shanono 

Dakarun sojin Najeriya sun kai samame a yankin Faruruwa, kusa da kauyukan Goron Dutse da Tsaure a ƙaramar...

Kasuwanci

Farashin Sefa a kasuwar bayan fage

Yadda farashin kasuwar bayan fage ke gudana tsakanin Sefa zuwa Naira a yau 02 ga watan Nuwamba 2025. darajar canjin kudaden; farashin cfa f(xop)...

Siyasa

Dole ce ta sanya na gayyaci Akpabio zuwa wajen Æ™addamar da aiki–Natasha

Dole ce ta sanya na gayyaci Akpabio zuwa wajen ƙaddamar da aiki--Natasha Sanata mai wakiltar Kogi ta tsakiya, Natasha Akpoti-Uduaghan, ta bayyana cewa...

Wasanni

Lafiya

Ilimi

Sojoji sun halaka ‘yan bindiga a Shanono 

Dakarun sojin Najeriya sun kai samame a yankin Faruruwa,...

Tinubu zai gana da Trump kan zargin kisan Kiristoci a Najeriya – Bwala

Mai bawa shugaban kasa shawara kan harkokin yada manufofi,...

Gwamnatin tarayya zata biya likitoci bashin da suke bin ta 

Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa za ta biya dukkan...

Mun shirya kaiwa Najeriya hari–Ma’aikatar yaÆ™in Amurka

Sakataren Yakin Amurka, Pete Hegseth, ya ce Ma’aikatar Yakin...

Amurka na shirin kawo hari cikin Najeriya

Shugaban Amurka Donald Trump ya umarci Ma’aikatar Yaƙin ƙasarsa...

Al'adu

Labarai A Yau

Fiye da manyan hafsoshin soja 160 za su yi ritayar dole 

Shugaban ƙasa Bola Ahmed Tinubu ya sauke manyan hafsoshin tsaron ƙasa tare da na rundunonin soja, ruwa da sama, sannan ya naɗa sabbi. An naɗa...

Jami’ar ABU ta bayyana gaskiya kan zargin ta da kirkiro makamin Nukiliya

Jami’ar Ahmadu Bello da ke Zariya (ABU) ta musanta wani faifan bidiyo da ke yawo a kafafen sada zumunta da ke zarginta da hannu...

Gwamnan Borno ya bayyana sabbin makaman da Boko Haram ke amfani da su

Gwamnan Jihar Borno, Farfesa Babagana Umara Zulum, ya bukaci gwamnatin tarayya da ta ɗauki matakin gaggawa wajen gyara tsarin tsaron sararin samaniyar ƙasa, domin...

Farashin Dala a kasuwar bayan fage

Yadda farashin kasuwar bayan fage ke gudana tsakanin Dala zuwa Naira a yau 25 ga watan Oktoba 2025. Darajar canjin kudaden; Farashin siya ₦1,485 Farashin siyarwa ₦1,495 Dalar...
- Advertisement -

Farashin Sefa a kasuwar bayan fage

Yadda farashin kasuwar bayan fage ke gudana tsakanin Sefa zuwa Naira a yau 24 ga watan Oktoba 2025. darajar canjin kudaden; farashin cfa f(xop) siya:::2600    ...

Gwamnatin Kano ta soke aikin tsaftar muhalli na gobe asabar

Sanarwar da gwamnati ta fitar ta bayyana cewa an É—age aikin saboda gudanar da bikin gargajiya na Hawan Kalankuwa da ya zo a rana...

An nemi mu Æ™irÆ™iro sabbin jihohi 55 a Najeriya–Barau

Mataimakin shugaban majalisar dattawa, Sanata Jibrin Barau, ya bayyana cewa kwamitin haÉ—in gwiwa na majalisun dokoki kan sake nazarin kundin tsarin mulki na 1999...

Subscribe

- Gain full access to our premium content

- Never miss a story with active notifications

- Browse free from up to 5 devices at once

Tsaro

Sojoji sun halaka ‘yan bindiga a Shanono 

Dakarun sojin Najeriya sun kai samame a yankin Faruruwa,...

Harin Æ´an bindiga ya yi sanadiyar mutuwar hakimi a Sokoto

Wasu ’yan bindiga sun kai hari a garin Kurawa...

Ƴan bindiga sun karya yarjejeniyar sulhu da al’ummar Katsina

’Yan bindiga sun sake kai hari a karamar hukumar...