A Yau Labarai

Bukarti ya karyata zargin El-Rufai kan biyan kudin fansa ga ‘yan bindiga

Fitaccen masani kan tsaro, Dr. Audu Bulama Bukarti, ya yi watsi da ikirarin tsohon gwamnan Kaduna, Nasir El-Rufai, cewa gwamnatin tarayya na biyan kudin fansa...

Farashin Sefa a kasuwar bayan fage

Yadda farashin kasuwar bayan fage ke gudana tsakanin sefa zuwa naira a yau 10 ga watan Satumba 2025. darajar canjin kudaden; farashin cfa f(xop) siya:::2600    ...

Mashahuri

Stay on top of what's going on with our subscription deal!

Labarai

Kasuwanci

Kamfanin NNPC ya tafka asarar Naira biliyan 395.5

 Kamfanin Man Fetur na Ƙasa (NNPC), ya yi asarar kuÉ—i da ta kai Naira biliyan 395.5 a shekarar 2024, bisa ga rahoton...

Siyasa

Kwankwasiyya ta umarci kowane mai muƙami ya riƙa sanya jar hula

Kwankwasiyya ta umarci kowane mai muƙami ya riƙa sanya jar hula Tsarin siyasar Kwankwasiyya ya sake nanata mubaya’ar sa ga Injiniya Rabi’u Musa...

Wasanni

Lafiya

Ilimi

Kano: Gwamnati ta hana ƙarin kuɗin makarantu masu zaman kansu ba tare da izini ba

Gwamnatin Jihar Kano ta gargaÉ—i makarantun kuÉ—i da na...

Bukarti ya karyata zargin El-Rufai kan biyan kudin fansa ga ‘yan bindiga

Fitaccen masani kan tsaro, Dr. Audu Bulama Bukarti, ya...

Gwamnatin Kano ta bayar da hutun bikin Mauludi

Gwamnatin Jihar Kano ta bayyana gobe, Juma’a, 12 ga...

Kotu ta cire David Mark da Aregbesola daga shugabancin ADC

Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta bayar da...

Al'adu

Labarai A Yau

Ambaliyar ruwa ta tilastawa mutum 2,800 kaura daga muhallinsu a Jihar Kwara

A kalla mutane bakwai ne suka rigamu gidan gaskiya a sakamakon barnar da ambaliyar ruwa ta yi a sassan daban-daban na jihar Kwara a...

‘Yan sanda sun cafke mutum 3 kan zargin fashi da makami a Abuja

Rundunar ‘Yansanda reshen birnin tarayya (FCT) ta samu nasarar cafke wasu mutum uku bisa zarginsu da kasancewa kwararrun ‘yan fashi da suka addabi hanyar...

Kotu ta yi watsi da karar hana Tinubu da Peter Obi takara

Wata Babbar Kotun Tarayya da ke Abuja ta ki amincewa da bukatar da Jam’iyyar PDP ta a dakatar da ’yan takarar Shugaban Kasa na...

Najeriya na bukatar gwamnatin da ta san yadda ake mulki – Obasanjo

Tsohon shugaban Najeriya Olusegun Obasanjo ya ce kasar na bukatar gwamnatin da ta san yadda ake gudanar da mulki. Jaridar Daily Trust ta ruwaito tsohon shugaban...
- Advertisement -

‘Yan Najeriya miliyan 25 ke fama da tsananin yunwa – Bincike

Akalla ‘yan Najeriya miliyan 25 ne ke fama da yunwa, yayin da mutane miliyan 9.3 ke fama da matsanancin karancin abinci, dai-dai lokacin da...

ISWAP ta sace ‘dan sanda da wasu mutum 7 a Borno

’Yan ta’addan kungiyar ISWAP sun kai wani harin ba–zata a jihar Borno, inda suka yi awon gaba da dan sanda da kuma ’yan sa–kai na rundunar CJTF guda hudu da mafarauta guda...

NDLEA ta kama kwalaben Akuskura da lalata gonakin wiwi a wasu jihohin Najeriya

Hukumar dake yaƙi da sha da fataucin miyagun ƙwayoyi wato NDLEA ta ce ta kama wani mutum mai shekara 75 da wasu mutum 21...

Subscribe

- Gain full access to our premium content

- Never miss a story with active notifications

- Browse free from up to 5 devices at once

Tsaro

Najeriya Za Ta Gurfanar da Kwamandojin Ƙungiyar Ta’addanci Ta Ansaru

Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa za ta gurfanar da...

Jami’an tsaro sun dakile harin tsakar dare a hanyar Abuja zuwa Kaduna

Jami'an tsaro sun fatattaki wasu ‘yan bindiga da suka...