A Yau Labarai

Gwamnatin Kano zata yi ayyukan ci gaba na sama da Naira biliyan 18

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da aiwatar da manyan ayyukan ci gaba a fannonin ilimi, kiwon lafiya, muhalli da ababen more rayuwa da suka kai...

Gwamna Abba ya saka hannu a ƙwarya-ƙwaryan kasafin kuɗin Kano 

Gwamnan Kano, Alhaji Abba Kabir Yusuf, ya rattaɓa hannu a ƙwarya-ƙwaryan kasafin kuɗin shekara ta 2025, bayan amincewar majalisar dokokin jiha. A jawabinsa, Gwamna Abba...

Mashahuri

Gwamna Abba zai bawa ƙananun hukumomin Kano yancin gashin kai

Gwamnan Kano, Abba Kabir Yusuf, ya bayyana goyon bayansa...

Riƙon amana ne zai kawo cigaba a Najeriya, inji Kyari bayan fitowa daga hannun EFCC

Tsohon shugaban Kamfanin Mai na Ƙasa (NNPCL), Mele Kyari,...

Stay on top of what's going on with our subscription deal!

Labarai

Kasuwanci

Farashin Dala a kasuwar bayan fage

Yadda farashin kasuwar bayan fage ke gudana tsakanin Dala zuwa Naira a yau 12 ga watan Satumba 2025. Darajar canjin kudaden; Farashin siya ₦1,530 Farashin...

Siyasa

Kwankwasiyya ta umarci kowane mai muƙami ya riƙa sanya jar hula

Kwankwasiyya ta umarci kowane mai muƙami ya riƙa sanya jar hula Tsarin siyasar Kwankwasiyya ya sake nanata mubaya’ar sa ga Injiniya Rabi’u Musa...

Wasanni

Lafiya

Ilimi

Ciyo bashin Tinubu ba abun damuwa ba ne—APC

Jam’iyyar APC mai mulki ta kare yawan cin basukan...

Gwamnatin Kano zata yi ayyukan ci gaba na sama da Naira biliyan 18

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da aiwatar da manyan...

Gwamnatin Kano ta mayar da kasuwar ‘Yan Lemo zuwa Dangwauro

Gwamnatin Jihar Kano ta amince da sauya matsugunin kasuwar...

Farashin Dala a kasuwar bayan fage

Yadda farashin kasuwar bayan fage ke gudana tsakanin Dala...

Al'adu

Labarai A Yau

Raba mata da maza a makarantun sakandare ya haddasa zanga-zanga a Jihar Bauchi

Daliban makarantun sakandare a halin yanzu suna zanga-zanga a titunan Bauchi kan wata sabuwar doka da gwamnati ta kawo na raba mata da maza...

Mikel Obi ya yi ritaya daga buga wasan ‘kwallon kafa

Tsohon dan wasan tawagar Super Eagles ta Najeriya, John Mikel Obi, ya sanar da yin ritaya daga sana’ar murza leda. Mikel Obi ya bayyana hakan...

Majalisar wakilai ta dage zamanta saboda daukewar wutar lantarki

Majalisar Wakilai ta dage zamanta na ranar Talatar nan saboda daukewar wutar lantarki da ta fuskanta. Shugaban Majalisar, Femi Gbajabiamila ne ya wajabta tare da...

Ambaliyar ruwa ta yi ajalin mutane 23, ta raba 116,000 da muhallansu a Benue

Hukumar bayar da agajin gaggawa ta Jihar Benuwe (SEMA), ta ce akalla mutane 23 ne suka mutu sakamakon ambaliyar ruwa a jihar tun bayan...
- Advertisement -

Sojoji sun kashe ‘yan ta’addan ISWAP da dama a Yobe

Dakarun sojojin Nijeriya sun kai hari kan wani taron tattaunawa da kungiyar ‘yan ta’addar ISWAP ta shirya a tsakanin mambobinta, inda suka kashe ‘yan...

‘Yan bindiga sun kashe mutane 3 tare da sace 12 a Kaduna

Rahotanni daga jihar Kaduna sun tabbatar da yadda wani gungun ‘yan bindiga da suka farmaki garin Birnin Gwari da ke jihar Kaduna  suka kashe...

Gwamnati ta janye umarnin da ta bayar na sake bude Jami’o’i

Gwamnatin Tarayya ta janye umarnin da ta ba Shugabannin Jami’o’i da hukumomin gudanarwarsu na sake bude makarantun don dalibai su koma karatu. Umarnin na farko...

Subscribe

- Gain full access to our premium content

- Never miss a story with active notifications

- Browse free from up to 5 devices at once

Tsaro

Najeriya Za Ta Gurfanar da Kwamandojin Ƙungiyar Ta’addanci Ta Ansaru

Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa za ta gurfanar da...

Jami’an tsaro sun dakile harin tsakar dare a hanyar Abuja zuwa Kaduna

Jami'an tsaro sun fatattaki wasu ‘yan bindiga da suka...