A Yau Labarai

Magoya bayan APC a Kano sun yi addu’o’i ga Tinubu da Barau

Wasu daga cikin masu goyon bayan jam’iyyar APC a Kano sun gudanar da taron addu’a na musamman domin neman nasara ga shugaban ƙasa Bola Ahmed...

Likitocin gwamnatin tarayya sun yi gargaÉ—in shiga yajin aiki a gobe

Kungiyar Likitoci masu neman kwarewa ta ƙasa (NARD) ta sake baiwa gwamnatin tarayya wa’adin awa 24 domin biyan bukatunsu kafin su tsunduma cikin yajin...

Mashahuri

Stay on top of what's going on with our subscription deal!

Labarai

Kasuwanci

Farashin Dala a kasuwar bayan fage

Yadda farashin kasuwar bayan fage ke gudana tsakanin Dala zuwa Naira a yau 12 ga watan Satumba 2025. Darajar canjin kudaden; Farashin siya ₦1,530 Farashin...

Siyasa

El-Rufa’i ba mai gida na bane—Uba Sani

Gwamnan Kaduna, Sanata Uba Sani, ya musanta zargin da ake yi cewa yana karkashin tasirin tsohon gwamnan jihar Malam Nasir El-Rufai wajen...

Wasanni

Lafiya

Ilimi

NAFDAC ta kama jabun maganin Maleriya na Naira biliyan 1.2

Hukumar kula da ingancin abinci da magunguna ta ƙasa...

Magoya bayan APC a Kano sun yi addu’o’i ga Tinubu da Barau

Wasu daga cikin masu goyon bayan jam’iyyar APC a...

Likitoci sun shiga yajin aiki a faÉ—in Najeriya

Kungiyar Likitoci masu neman kwarewa ta ƙasa (NARD) ta...

Mun tattauna da Goodluck akan matsalolin da Najeriya ke ciki–Peter Obi

Tsohon shugaban ƙasa Goodluck Jonathan ya gana da tsohon...

Al'adu

Labarai A Yau

CBN zai fara cire kudi daga asusun ’yan Najeriya da suka ci bashin gwamnati

Babban Bankin Najeriya ya ce zai fara cire kudi daga asusun bankin 'yan Najeriyan da suka taba cin bashin gwamnati na noma. Hakzalika, bankin zai...

Rikicin APC: Abdullahi Adamu ya zargi Tinubu da yaudara

Da alamun jam'iyyar APC na gab da shiga irin rikicin da ya karade jam'iyyar adawa ta PDP. Shugaban uwar jam'iyyar APC ya tuhumci Asiwaju Bola...

Za muyi aiki sosai domin tabbatar da an yi zaben 2023 cikin lumana – Shugaban ‘yan sanda

Babban Sufeton ‘Yan Sandan Najeriya, Usman Alkali Baba, ya bai wa ‘yan Najeriya tabbacin cewa ‘yan sanda za su yi aiki tare da takwarorinsu...

Gwamnatin Edo ta sanya dokar takaita zirga-zirga ta sa’a 24

Gwamnatin Jihar Edo ta sanya dokar takaita zirga-zirga ta tsawon sa’a 24 a garuruwan Obazagbon zuwa Ogheghe, da ke kusa da kauyen Irhirhi-Arogba-Obazagbon-Ogheghe. Gwamnatin ta...
- Advertisement -

Kasar Qatar ta sassauta haramcin shan barasa saboda gasar cin kofin duniya

Kasar Qatar da hukumar kwallon ta Duniya, FIFA sun samu matsaya akan haramcin shan giya. Qatar dai itace zata shirya gasar cin kofin Duniya na...

Mikel ya sanar da yin murabus daga kwallon kafa

Fitaccen tauraron dan kwallon Najeriya, Mikel Obi ya sanar da cewa ya yi murabus daga kwallon kafa. Tsohon dan wasan na kungiyar Chelsea ya bayyana...

An yi jana’izar fitaccen jarumin masana’antar shirya fina-finan Hausa na Kannywood, Umar Malumfashi

An yi jana'izar fitaccen jarumin masana’antar shirya fina-finan Hausa na Kannywood, Umar Malumfashi, a jihar Kano. Marigayin wanda aka fi sani da Ka fi gwamna...

Subscribe

- Gain full access to our premium content

- Never miss a story with active notifications

- Browse free from up to 5 devices at once

Tsaro

Tsaffin kayan aikin Æ´an sanda ba zasu yaÆ™i laifukan Æ´an Najeriya na yanzu ba–Egbetokun

Sufeto-Janar na ‘yan sanda, Kayode Egbetokun, ya jaddada bukatar...

Najeriya Za Ta Gurfanar da Kwamandojin Ƙungiyar Ta’addanci Ta Ansaru

Gwamnatin Tarayya ta bayyana cewa za ta gurfanar da...