Jihohin da jam’iyyar APC ke mulki sun zama 24

0
6

Bayan Gwamna Peter Mbah na jihar Enugu ya koma APC, jam’iyyar ta ƙara faɗaɗa tasirinta a ƙasar nan, ta hanyar mamaye jihohi masu yawa.

 Wannan sauyi ya sa yanzu APC ce ke da mulki a jihohi 24 na Najeriya.

Ga yadda rabon jam’iyyun yake a halin yanzu:

JIHOHIN DA APC KE MULKI

 Jigawa, Kaduna, Borno, Katsina, Kebbi, Sokoto, Gombe, Yobe, Benue, Kogi, Kwara, Nasarawa, Niger, Ogun, Lagos, Cross River, Ebonyi, Ekiti, Imo, Ondo da Enugu, jimlar jihohin APC ke mulki yanzu 24. 

JIHOHIN DA PDP KE MULKI

PDP Adamawa, Bauchi, Bayelsa, Osun, Oyo, Plateau, Rivers, Taraba, Zamfara, jimlar jihohi 9. 

Sauran jihohi;

Labour Party (LP) Abia 

NNPP Kano 

APGA Anambra 

Har yanzu ana tsammanin wasu daga cikin gwamnonin adawa ka’iya sake komawa APC kafin zaɓen shekarar 2027.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here