Wani matashi dan jihar Kano mai suna Faisal ya kera keke mai kafa uku wanda aka fi sani da ‘Keke Napep’ tun daga tushe a Kano.
A cikin hotunan, an ga Faisal yana yin keken kuma ya nuna yadda ya fara har ya kammala.
Daily News 24 Hausa na daya daga cikin kafafan yada labarai masu zaman kansu a Najeriya da ke saurin bunkasa kuma tana ba ku ingantattun labaran cikin harshen Hausa.
© 2025 Daily News 24 Hausa. All Rights Reserved.