HomeLabaraiDamfarar daukar ma'aikata na janyo asarar Naira biliyan 40 a Najeriya---EFCC

Damfarar daukar ma’aikata na janyo asarar Naira biliyan 40 a Najeriya—EFCC

Date:

Related stories

Za’a gudanar da sabon zaɓen kananun hukumomi a Rivers

Gwamnan jihar Rivers Siminalaya Fubara, ya umarci shugabannin kananun...

Ƴan ta’adda sun sace jagororin jam’iyyar APC su biyar

Wasu yan ta'adda sun sace jagororin jam'iyyar APC su...

Hisba ta kama matasan da ba sa yin azumi a Kano

Jami’an rundunar Hisba ta jihar Kano sun kama wasu...

Cocin Evangelical ta rabawa Musulmai 1000 kayan abincin Ramadan

Cocin Evangelical ta rabawa al'ummar Musulmin jihar Kaduna kayan...

Mijin Natasha yayi korafi akan Akpabio

Mai gidan Sanata Natasha Akpoti-Uduaghan, Emmanuel Oritsejolomi Uduaghan ya magantu...

Shugaban Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta kasa EFCC, Ola Olukoyede, yace Najeriya na yin asarar sama da Naira biliyan 40 duk shekara sakamakon damfarar da ake yi wajen daukar ma’aikata.

Olukoyede ya bayyana hakan ne a ranar Juma’a yayin wata ganawa da jami’an Kungiyar Tattaunawa da Ma’aikata ta kasa (NECA) a babban ofishin EFCC na Abuja.

Ya ce binciken da ya gudanar a shekarar 2007 kafin ya shiga hukumar EFCC ya gano cewa ma’aikata suna cutar juna ta hanyoyi daban-daban.

Ola Olukoyede, ya ce tun bayan hawan sa shugabancin EFCC, hukumar ta bankado miliyoyin kudi bayan ta gano cewa akwai marasa aiki da ke karbar albashi daga gwamnatin tarayya.

Subscribe

- Never miss a story with notifications

- Gain full access to our premium content

- Browse free from up to 5 devices at once

Latest stories

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here