Kwankwaso ya ziyarci tsohon gwamnan Osun da APC ta dakatar

0
71

Tsohon gwamnan Kano Sanata Rabi’u Musa Kwankwaso, ya ziyarci tsohon gwamnan jihar Osun Rauf Aregbesola, da jam’iyyar APC ta dakatar kwanakin baya.

Kwankwaso, ya ziyarci Aregbesola, a gidan sa dake jihar Lagos.

Ziyarar tasa tazo a daidai lokacin da sabon shugabancin jam’iyyar NNPP ya sanar da korar Kwankwaso.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here