Wata kotun kasar Birtaniya ta sami tsohon Mataimakin Shugaban Majalisar Dattawan Najeriya, Ike Ekweramadu da matarsa, Beatrice, da laifin safarar sassan jikin dan Adam.
Muna tafe da karin bayani…
Daily News 24 Hausa na daya daga cikin kafafan yada labarai masu zaman kansu a Najeriya da ke saurin bunkasa kuma tana ba ku ingantattun labaran cikin harshen Hausa.
© 2025 Daily News 24 Hausa. All Rights Reserved.