Sakon tsira da mutunci Wanda yafi kwana da kudi daga Hon.Da’u Aliyu Abubakar 

0
3

A yayin wata zantawa da manema labarai  hon.Da’u Aliyu Abubakar dake a matsayin Mai unguwar gandun sarki Kuma kogunan kasar hausa ya bayya cewar rashin sanin kaine ga duk wani matashi daya Kai shekarun zabe ace baida katin zabe.

a yayin zantawar ne ya bayyana cewar katin zabe yana a matsayin yancin duk wani Dan kasa da zai zabi zabin ransa.

a karshe yaja hankalin matasa dasu shigo harkokin siyasa a dinga damawa dasu domin sune a matsayin manyan gobe

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here