Allah ya yiwa jarumin Kannywood Malam Na Ta’ala, rasuwa

0
11

Allah ya yiwa jarumin Kannywood Malam Na Ta’ala, rasuwa.

Rahotanni sun bayyana cewa Marubuciya Fauziyya D. Sulaiman ce ta bayyana rasuwarsa a sakon da ta wallafa a shafinta na Facebook.

Muna yin addu’ar Allah ya gafarta masa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here