Nimet tayi hasashen samun ruwan sama da ambaliya daga Litinin zuwa Laraba

0
8

Hukumar Dake Kula Yanayi ta Ƙasa (NiMet) ta bayyana cewa ana sa ran samun ruwan sama da guguwa daga Litinin zuwa Laraba a sassa daban-daban na Najeriya, tare da yiwuwar ambaliya a wasu yankuna.

Jihohin da ake sa ran samun ruwan sama da guguwa:

Litinin: Adamawa, Taraba, Sokoto, Kebbi, Zamfara, Jigawa, Kano, Katsina

Talata: Taraba, Katsina, Kebbi, Sokoto, Kaduna, Zamfara

Laraba: Taraba, Kaduna, Borno, Bauchi, Gombe, Yobe, Jigawa, Kano, Adamawa.

Benue, Abuja (FCT), Niger, Kogi, Nasarawa, Kwara, Plateau.

Ebonyi, Enugu, Imo, Anambra, Abia, Ogun, Edo, Delta, Lagos, Rivers, Cross River, Akwa Ibom, Bayelsa, Osun, Oyo, Ondo, Ekiti.

NiMet ta bukaci jama’a su kasance da shiri kuma su ci gaba da bibiyar rahotannin yanayi a shafin ta na www.nimet.gov.ng

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here