Jami’an tsaro sun Kama Natasha tana kokarin ficewa daga Najeriya

0
9

Rahotonni sun bayyana cewa jami’an shige da fice sun kama Sanata Natasha, a filin tashi da saukar jiragen sama na Nnamdi Azikwe, dake Abuja, yayin da take shirin tafiya ƙasar Birtaniya.

Lamarin ya faru a safiyar Alhamis a daidai lokacin da dakatacciyar Sanatar ke kokarin hawa jirgi domin tafiya tare da rakiyar mai gidanta.

Zuwa yanzu dai ba’a samu fitar wani dalilin kamen nata ba.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here