Fiye mutane miliyan ɗaya sunyi rijistar zama ɗan ƙasa cikin watanni 6 a Kano

0
11

Jihar Kano tayi fice wajen yawan mutanen da suka yi rijistar lambar zama ɗan ƙasar NIN, inda mutane fiye da miliyan ɗaya suka yi rijistar a tsakanin watan Janairu zuwa Yuni na shekarar 2025.

Jihar Legas, ce ke biye mata baya da mutane dubu ɗari 412.

Ga jerin jawadalin yadda sauran jihohi suka yi rijistar;

1. Kano: 1.01m

2. Lagos: 412.22k

3. Kaduna: 309.62k

4. Adamawa: 217.65k

5. Borno: 209.50k

6. FCT: 209.24k

7. Kebbi: 192.05k

8. Ogun: 187.49k

9. Oyo: 183.60k

10. Akwa-Ibom: 176.85k

11. Katsina: 171.97k

12. Jigawa: 170.83k

13. Sokoto: 147.01k

14. Rivers: 141.02k

15. Delta: 123.91k

16. Taraba: 122.19k

17. Abia: 114.68k

18. Benue: 111.77k

19. Anambra: 108.19k 

20. Bauchi: 102.25k

21. Edo: 97.56k

22. Niger: 87.06k

23. Enugu: 82.22k

24. Yobe: 81.10k

25. Imo: 79.41k

26. Nasarawa: 78.12k

27. Kwara: 61.32k

28. Plateau: 56.13k 

29. Osun: 55.00k

30. Zamfara: 50.80k

31. Bayelsa: 46.47k

32. Gombe: 42.34k

33. Ondo: 39.00k

34. Ebonyi: 36.28k

35. Cross-River: 27.21k

36. Ekiti: 26.64k

37. Kogi: 26.04k

An samu wadannan alƙaluma daga hukumar NIMC mai alhakin yiwa al’umma katin shaidar zama ɗan ƙasa.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here