Jami’an tsaro sun hana jagororin PDP gudanar da taro a sakatariyar jam’iyyar

0
16

Jami’an tsaro sun hana mambobin Kwamitin Amintattu (BoT) na jam’iyyar PDP gudanar da taronsu a hedkwatar jam’iyyar da ke Abuja.

A safiyar Litinin ne jami’an tsaro suka dakatar da mambobin daga shiga dakin taron Kwamitin Zartaswa na Kasa (NEC), inda suka shirya gudanar da taron.

A karshe dai, taron ya koma zuwa Cibiyar Yar’Adua da ke tsakiyar birnin Abuja.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here