Jerin kasashen da zasu cika azumi 30

0
268

Ga jerin kasashen da suka sanar da cika azumin Ramadan zuwa 30;

1: Australia

2: Bangladesh

3: Brunei

4: China 

5:Indonesiya

6:Iran

7: India

8: Malaysia

Zuwa lokacin rubuta wannan labari babu wata ƙasa da ta sanar da ganin jinjirin watan Shawwal.

Hakan ya tabbatar da cewa wadannan kasashe zasu yi azumi 30, inda zasu yi sallah a ranar Litinin 31 ga watan Maris.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here