Mai alfarma Sarkin Musulmi Muhammad Sa’ad Abubakar III, ne ya tabbatar da ganin jinjirin watan na Shawwal, a fadar sa dake Sokoto.
Wannan ya nuna cewa gobe Lahadi 30 ga watan Maris itace ranar Sallah ƙarama a Najeriya.
Daily News 24 Hausa na daya daga cikin kafafan yada labarai masu zaman kansu a Najeriya da ke saurin bunkasa kuma tana ba ku ingantattun labaran cikin harshen Hausa.
© 2025 Daily News 24 Hausa. All Rights Reserved.