Majalisar wakilai ta amince da dokar ta bacin jihar Rivers

0
75

Mambobin majalisar wakilai sun amince da dokar ta bacin da shugaban kasa Tinubu ya sanyawa jihar Rivers a ranar talatar data gabata.

Majalisar ta amince da dokar yayin da kaso mafi yawa na yan majalisar suka yarda da sanya dokar ta hanyar bayyana goyon bayan su da baki.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here