Kotu tayi watsi da karar Karuwai akan ministan Abuja

0
38
Nyesom-Wike
Nyesom-Wike

Babbar Kotun tarayya dake Abuja tayi watsi da bukatar da karuwan Abuja suka shigar da ministan birnin Nyesom Wike, akan a dakatar dashi daga kama su.

Mai shari’a James Omotosho, yace karar karuwan bata da wani tasiri.

Tunda farko dai Wike ya dauki aniyar kamawa da gurfanar da masu Sana’ar karuwanci a Abuja.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here