HomeLabaraiDamfarar daukar ma'aikata na janyo asarar Naira biliyan 40 a Najeriya---EFCC

Damfarar daukar ma’aikata na janyo asarar Naira biliyan 40 a Najeriya—EFCC

Date:

Related stories

Rikicin Limancin Masallacin Juma’a Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane 2 a Taraba

Rikicin Limancin Masallacin Juma’a Ya Yi Sanadin Mutuwar Mutane...

Farashin Sefa a kasuwar bayan fage

Yadda farashin kasuwar bayan fage ke gudana tsakanin Sefa...

Farashin Dala a kasuwar bayan fage

Yadda farashin kasuwar bayan fage ke gudana tsakanin Dala...

Gwamnatin tarayya ta saki kuɗaɗe don biyan Malaman jami’o’i bashi

Gwamnatin tarayya ta fitar da Naira biliyan 2.3 domin...

Kotu ta kulle matashin da ya kashe mahaifin sa a Kano

Kotu ta kulle matashin da ya kashe mahaifin sa...

Shugaban Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta kasa EFCC, Ola Olukoyede, yace Najeriya na yin asarar sama da Naira biliyan 40 duk shekara sakamakon damfarar da ake yi wajen daukar ma’aikata.

Olukoyede ya bayyana hakan ne a ranar Juma’a yayin wata ganawa da jami’an Kungiyar Tattaunawa da Ma’aikata ta kasa (NECA) a babban ofishin EFCC na Abuja.

Ya ce binciken da ya gudanar a shekarar 2007 kafin ya shiga hukumar EFCC ya gano cewa ma’aikata suna cutar juna ta hanyoyi daban-daban.

Ola Olukoyede, ya ce tun bayan hawan sa shugabancin EFCC, hukumar ta bankado miliyoyin kudi bayan ta gano cewa akwai marasa aiki da ke karbar albashi daga gwamnatin tarayya.

Subscribe

- Never miss a story with notifications

- Gain full access to our premium content

- Browse free from up to 5 devices at once

Latest stories

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here