HomeLabaraiDamfarar daukar ma'aikata na janyo asarar Naira biliyan 40 a Najeriya---EFCC

Damfarar daukar ma’aikata na janyo asarar Naira biliyan 40 a Najeriya—EFCC

Date:

Related stories

Jami’ar Yusuf Maitama Sule Zata Karrama Dantata, Bamba, Kwankwaso Da Wasu Fitattun Mutane

Shugaban Jami’ar Yusuf Maitama Sule ta Jihar Kano, Farfesa...

Rundunar ƴan sandan ta tallafawa iyalan jami’an ta da suka rasu a bakin aiki

 Kwamishinan 'Yan Sanda na Jihar Akwa Ibom, CP Baba...

Mutuwar Buhari Ba Za Ta Hana APC Nasara a 2027 Ba–Inji Jigon Jam’iyyar

Wani jigo a jam’iyyar APC, Chief Sam Onuigbo, ya...

Gwamna Adeleke na PDP ya bayyana goyon baya ga Tinubu a zaɓen 2027

Gwamnan Jihar Osun, Ademola Adeleke, tare da mambobin jam’iyyar...

Kotu Ta Hana EFCC Kama Wani Ɗan Kasuwa Bisa Zargin Damfara

Wata babbar kotun tarayya da ke Kaduna ta bayar...

Shugaban Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta kasa EFCC, Ola Olukoyede, yace Najeriya na yin asarar sama da Naira biliyan 40 duk shekara sakamakon damfarar da ake yi wajen daukar ma’aikata.

Olukoyede ya bayyana hakan ne a ranar Juma’a yayin wata ganawa da jami’an Kungiyar Tattaunawa da Ma’aikata ta kasa (NECA) a babban ofishin EFCC na Abuja.

Ya ce binciken da ya gudanar a shekarar 2007 kafin ya shiga hukumar EFCC ya gano cewa ma’aikata suna cutar juna ta hanyoyi daban-daban.

Ola Olukoyede, ya ce tun bayan hawan sa shugabancin EFCC, hukumar ta bankado miliyoyin kudi bayan ta gano cewa akwai marasa aiki da ke karbar albashi daga gwamnatin tarayya.

Subscribe

- Never miss a story with notifications

- Gain full access to our premium content

- Browse free from up to 5 devices at once

Latest stories

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here