HomeLabaraiDamfarar daukar ma'aikata na janyo asarar Naira biliyan 40 a Najeriya---EFCC

Damfarar daukar ma’aikata na janyo asarar Naira biliyan 40 a Najeriya—EFCC

Date:

Related stories

Malaman Firamaren Kano sun bayyana adadin kudin da aka zaftare a albashin su

Da yawa daga cikin malaman makarantun Firamare dake jihar...

Amurka ta dauki tsauraran mataki akan asusun UNICEF

Gwamnatin kasar Amurka ta dauki matakin dakatar da tallafin...

Gobara ta ƙone shaguna a kasuwar Kara

Tashin wata mummunar gobara yayi sanadiyyar konewar shaguna da...

Farashin Dala a kasuwar bayan fage.

Yadda farashin kasuwar bayan fage ke gudana tsakanin Dala...

Farashin Sefa a kasuwar bayan fage

Yadda farashin kasuwar bayan fage ke gudana tsakanin sefa...

Shugaban Hukumar Yaki da Cin Hanci da Rashawa ta kasa EFCC, Ola Olukoyede, yace Najeriya na yin asarar sama da Naira biliyan 40 duk shekara sakamakon damfarar da ake yi wajen daukar ma’aikata.

Olukoyede ya bayyana hakan ne a ranar Juma’a yayin wata ganawa da jami’an Kungiyar Tattaunawa da Ma’aikata ta kasa (NECA) a babban ofishin EFCC na Abuja.

Ya ce binciken da ya gudanar a shekarar 2007 kafin ya shiga hukumar EFCC ya gano cewa ma’aikata suna cutar juna ta hanyoyi daban-daban.

Ola Olukoyede, ya ce tun bayan hawan sa shugabancin EFCC, hukumar ta bankado miliyoyin kudi bayan ta gano cewa akwai marasa aiki da ke karbar albashi daga gwamnatin tarayya.

Subscribe

- Never miss a story with notifications

- Gain full access to our premium content

- Browse free from up to 5 devices at once

Latest stories

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here