Dangote ya sake karya farashin man fetur

0
41
man fetur
man fetur

Matatar fetur ta Dangote ta sake rage farashin litar man fetur zuwa Naira 825.

Hukumar gudanarwar matatar ce ta sanar da hakan a yau Laraba inda tace man zai yi sauki daga Naira 890, zuwa Naira 825, saboda a saukakawa yan Nijeriya a watan Azumin Ramadan.

Idan za’a iya tunawa a lokacin bukukuwan kirsimeti da sabuwar shekara sai da matatar Dangote ta sanar da rage farashin man.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here