Sarkin Musulmai ya roki a yiwa shugabannin addu’a

0
107

Mai alfarma Sarkin Musulmai Alhaji Sa’ad Abubakar lll ya roki yan Nigeria su rika yiwa shugabannin su addu’a, duk da cewa ana cikin mawuyacin yanayi.

Sarkin, ya bayyana hakan jiya a jami’ar Ilorin, lokacin da yake jawabi a wajen taron kaddamar da littafi da lakcoci, don karrama shugaban hukumar shirya jarabawar shiga makarantun gaba da sakandire JAMB, farfesa Ishaq Oloyede, wanda ya cika shekaru 70 a duniya.

Karanta karin wasu labaran:Shugaban Tinubu ya ciyo bashin dala biliyan 6.45

Shugaban na JAMB, shugaban ya Kuma ajiye aiki bayan kaiwa Wannan shekaru a duniya.

An yiwa littafin lakabi da Koyarwar addinin Islama da hidimtawa al’umma.

Sultan, yace a daina la’antar shugabannin du lalacewar yanayin da suka saka mutane a ciki, kuma du lalacewar shugabannin.

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here