HomeLocal NewsZaftarewar kasa da ambaliyar ruwa ta kashe mutum 123 a Philippines

Zaftarewar kasa da ambaliyar ruwa ta kashe mutum 123 a Philippines

Date:

Related stories

Gov Yusuf nominates new anti-corruption commission chairman, appoints legal adviser

Kano State Governor, Alhaji Abba Kabir Yusuf, has nominated...

Kano education varsity to begin degree courses, scraps NCE

Yusuf Maitama Sule Federal University of Education in Kano...

We are not part of ADC alliance – Kano PDP chairman

The chairman of the Peoples Democratic Party (PDP) in...

17-year-old boy drowns in Kano

A 17-year-old boy identified as Lurwanu Suleiman has lost...

Students lose belongings as fire razes hostel in Kano

A fire has destroyed the girls’ hostel at Dano...
spot_img

Sama da mutum 920,000 zaftarewar kasa dakuma ambaliyar ruwa ta daidaita a kasar Philippines.

Hukumomin ‘yan sanda a kasar sunce kawo yanzu mutum 123 ne suka mutu sakamakon wannan balahira.

Yawan mutanen da suka mutu a ambaliyar ruwa a afirka ta kudu ya kai 250

Lamarin yafi muni a Baybay City dake lardin Leyte kudu da birnin Manila inda mutum 599 suka afka cikin bala’in
Wanda aka gano gawarwaki 86 bayan kasa ta rufta akansu.

‘Yan sanda sunce wasu mutum 34 suma sun mutum sakamakon ruftawar kasa dakuma ambaliyar ruwa a kusa da garin Abuyog.

Yanzu haka dubbban jama’a nacan sunyi cirko-cirko suna jiran a zo a kwashe su daga yankin da iftila’in ya faru.

Subscribe

Latest stories