HomeLocal NewsKorea ta arewa ta sake harba makami mai linzami

Korea ta arewa ta sake harba makami mai linzami

Date:

Related stories

Gov Yusuf distributes 10,000 free JAMB forms

Governor Abba Kabir Yusuf of Kano State has commenced...

Kano seals schools, other business premises

The Kano State Internal Revenue Service (KIRS) has sealed...

Man surrenders to police, confesses to serial killings in Kano, Jigawa

The Kano State Police Command has confirmed the voluntary...

Kano board finalises 2025 Hajj plans for pilgrims

The Kano State Pilgrims Welfare Board has announced key...

Sen. Kawu donates 20 hectares of land for Navy school

Senator Sulaiman Abdulrahman Kawu Sumaila has donated 20 hectares...
spot_img

Kasar Korea ta arewa ta sake harba wani makami mai linzami da safiyar yau.

Hakan na zuwa ne gabanin rantsar da shugaban kasar Korea ta kudu mai makwabtaka.

Kana dai dai lokacin da shugaban kasar Amurka Joe Baiden ke shirin kai ziyara Korea ta kudun.

Shugabannin kudu maso yamma sun cimma matsaya kan zaben 2023

Makamin dai ka iya yin tafiyar kilomita 600.

Wannan shi ne karo na 15 da Korea ta arewar ke harba makami mai linzami dake cin nisan zango.

Subscribe

Latest stories