HomeLocal NewsBarcelona na zawarcin Fernando Torres

Barcelona na zawarcin Fernando Torres

Date:

Related stories

Federal High Court sacks lawmaker for dumping PDP for APC

The Federal High Court in Abuja has removed Hon....

Federal High Court halts PDP national convention

A Federal High Court sitting in Abuja has stopped...

KEDCO to distribute 128,000 free prepaid meters

The Kano Electricity Distribution Company (KEDCO) has announced plans...

Kano mourns slain anti-phone snatching commander Inuwa Salisu

The funeral of the late Inuwa Salisu, commander of...

Kano govt reacts to report ranking state among top press freedom violators

The Kano State Government has dismissed a recent report...
spot_img

Barcelona na shaukin ganin sun sayi dan wasan Manchester City na gaba wanda kuma dan asalin kasar Sipaniya ne, Ferran Torres mai shekara 21.

Shugabannin kulob din na Barcelona sun tattauna da wakilan Torres din a lokacin bikin Ballon d’Or da aka gudanar ranar Litinin.

Har wa yau kulob din na Barca na da sha’awar dan wasan Man United dan kasar Faransa, Anthony Martial mai shekara 25.

Dan wasan Manchester United kuma dan asalin kasar Faransa, Paul Pogba mai shekaru 28, a baya-bayan nan ya gana da shugaban kulob din Paris St-Germain, Nasser Al-Khelaifi duk da cewa kungiyar wasan ta PSG ta tsaya kai da fata cewa ganawar tamkar gam-da-katar ce ba wai tsara ta aka yi ba.

BBC Hausa

Subscribe

Latest stories

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here