HomeLocal NewsAsibitin kashi na Dala zai yiwa majinyata magani kyauta

Asibitin kashi na Dala zai yiwa majinyata magani kyauta

Date:

Related stories

Kwankwaso urges police to withdraw officers from Nasarawa Palace

Former Kano State Governor and national leader of the...

FIRS explains new tax rules using NIN as tax ID

The Federal Inland Revenue Service (FIRS) has confirmed that...

Kano govt launches Neighbourhood Watch Corps

The Kano State Government has launched the Kano State...

Police rescue blasphemy suspect from mob in Kano

The Kano State Police Command has rescued a man...

Police assure residents of safe worship centers during festive season in Kano

The Kano State Police Command has assured residents that...
spot_img

Asibitin kashi na Dala dake jihar Kano ya yi alkawarin yiwa mutanen da suka jikkata a harin da ‘yan binding suka kai kan jirgin kasa na Kaduna zuwa Abuja magani kyauta.

Wannan na kunshe ne cikin wata sanarwa da jaridar Daily News 24 ta gani Wanda ke dauke da sa hannun Daraktan mulki na asibitin N.Harazimi.

Sanarwar ta ce asibitin zai yi hakan ne bisa umarnin ma’aikatar lafiya ta tarayya.

Amurka za ta gina sabon ofishin jakadanci a Najeriya

Sanarwar ta bukaci ma’aikata musamman wadanda ke sashen bada agajin gaggawa su tabbatar sun kiye ye wannan umarni.

A ranar 28 ga watan da muke ciki na maris ne wasu ‘yan binding suka kai harin bom a tashar jirgin kasa ta Kaduna zuwa Abuja Wanda ya yi sanadiyyar mutuwar mutum 8 tareda jikkata 26 daga cikin fasinjoji 970 dake cikin jirgin.

Subscribe

Latest stories