HomeLocal NewsAsibitin kashi na Dala zai yiwa majinyata magani kyauta

Asibitin kashi na Dala zai yiwa majinyata magani kyauta

Date:

Related stories

Terrorists threaten to bomb National Assembly – Reps Committee reveals

The House of Representatives Committee on Internal Security has...

Kano govt empowers 5,200 women with start-up capital

The Kano State Government has distributed start-up capital to...

Messi hints at possible 2026 World Cup return

Lionel Messi has hinted that he may yet feature...

Ex-commissioner accuses Kano govt of selling school land for N100m

Former Kano State Commissioner for Education, Muhammad Sanusi S....

Kano govt deploys watering motorcycles to sustain roadside trees

The Kano State Government has introduced specially designed motorcycles...
spot_img

Asibitin kashi na Dala dake jihar Kano ya yi alkawarin yiwa mutanen da suka jikkata a harin da ‘yan binding suka kai kan jirgin kasa na Kaduna zuwa Abuja magani kyauta.

Wannan na kunshe ne cikin wata sanarwa da jaridar Daily News 24 ta gani Wanda ke dauke da sa hannun Daraktan mulki na asibitin N.Harazimi.

Sanarwar ta ce asibitin zai yi hakan ne bisa umarnin ma’aikatar lafiya ta tarayya.

Amurka za ta gina sabon ofishin jakadanci a Najeriya

Sanarwar ta bukaci ma’aikata musamman wadanda ke sashen bada agajin gaggawa su tabbatar sun kiye ye wannan umarni.

A ranar 28 ga watan da muke ciki na maris ne wasu ‘yan binding suka kai harin bom a tashar jirgin kasa ta Kaduna zuwa Abuja Wanda ya yi sanadiyyar mutuwar mutum 8 tareda jikkata 26 daga cikin fasinjoji 970 dake cikin jirgin.

Subscribe

Latest stories