HomeLocal NewsAsibitin kashi na Dala zai yiwa majinyata magani kyauta

Asibitin kashi na Dala zai yiwa majinyata magani kyauta

Date:

Related stories

Kano education varsity to begin degree courses, scraps NCE

Yusuf Maitama Sule Federal University of Education in Kano...

We are not part of ADC alliance – Kano PDP chairman

The chairman of the Peoples Democratic Party (PDP) in...

17-year-old boy drowns in Kano

A 17-year-old boy identified as Lurwanu Suleiman has lost...

Students lose belongings as fire razes hostel in Kano

A fire has destroyed the girls’ hostel at Dano...

Notorious robber Mu’azu Barga, 14 others arrested in Kano

The Kano State Police Command has arrested fifteen suspects,...
spot_img

Asibitin kashi na Dala dake jihar Kano ya yi alkawarin yiwa mutanen da suka jikkata a harin da ‘yan binding suka kai kan jirgin kasa na Kaduna zuwa Abuja magani kyauta.

Wannan na kunshe ne cikin wata sanarwa da jaridar Daily News 24 ta gani Wanda ke dauke da sa hannun Daraktan mulki na asibitin N.Harazimi.

Sanarwar ta ce asibitin zai yi hakan ne bisa umarnin ma’aikatar lafiya ta tarayya.

Amurka za ta gina sabon ofishin jakadanci a Najeriya

Sanarwar ta bukaci ma’aikata musamman wadanda ke sashen bada agajin gaggawa su tabbatar sun kiye ye wannan umarni.

A ranar 28 ga watan da muke ciki na maris ne wasu ‘yan binding suka kai harin bom a tashar jirgin kasa ta Kaduna zuwa Abuja Wanda ya yi sanadiyyar mutuwar mutum 8 tareda jikkata 26 daga cikin fasinjoji 970 dake cikin jirgin.

Subscribe

Latest stories