HomeLocal NewsAsibitin kashi na Dala zai yiwa majinyata magani kyauta

Asibitin kashi na Dala zai yiwa majinyata magani kyauta

Date:

Related stories

Kano seals schools, other business premises

The Kano State Internal Revenue Service (KIRS) has sealed...

Man surrenders to police, confesses to serial killings in Kano, Jigawa

The Kano State Police Command has confirmed the voluntary...

Kano board finalises 2025 Hajj plans for pilgrims

The Kano State Pilgrims Welfare Board has announced key...

Sen. Kawu donates 20 hectares of land for Navy school

Senator Sulaiman Abdulrahman Kawu Sumaila has donated 20 hectares...

Kano: Lassa fever case confirmed at AKTH

A confirmed case of Lassa fever has been recorded...
spot_img

Asibitin kashi na Dala dake jihar Kano ya yi alkawarin yiwa mutanen da suka jikkata a harin da ‘yan binding suka kai kan jirgin kasa na Kaduna zuwa Abuja magani kyauta.

Wannan na kunshe ne cikin wata sanarwa da jaridar Daily News 24 ta gani Wanda ke dauke da sa hannun Daraktan mulki na asibitin N.Harazimi.

Sanarwar ta ce asibitin zai yi hakan ne bisa umarnin ma’aikatar lafiya ta tarayya.

Amurka za ta gina sabon ofishin jakadanci a Najeriya

Sanarwar ta bukaci ma’aikata musamman wadanda ke sashen bada agajin gaggawa su tabbatar sun kiye ye wannan umarni.

A ranar 28 ga watan da muke ciki na maris ne wasu ‘yan binding suka kai harin bom a tashar jirgin kasa ta Kaduna zuwa Abuja Wanda ya yi sanadiyyar mutuwar mutum 8 tareda jikkata 26 daga cikin fasinjoji 970 dake cikin jirgin.

Subscribe

Latest stories