HomeLocal NewsAntonio Guterres zai zo Najeriya

Antonio Guterres zai zo Najeriya

Date:

Related stories

Fire destroys over 300 shops in Kano GSM market

A devastating fire has destroyed over 300 shops at...

TikToker remanded over cross-dressing, indecent content in Kano

A popular TikTok content creator, Abubakar Kilina, has been...

Sen Barau donates N22m to bereaved families of Kano athletes

Deputy Senate President, Senator Barau Jibrin, has donated a...

Emir Ado Bayero suspends Sallah procession over security concerns in Kano

The Kano Emirate under the Nassarawa royal house, led...
spot_img

A yau Talata ne sakatare janar na Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres, zai fara ziyarar kwanaki biyu a Najeriya.

A yayin ziyarar tasa zai kai ziyara jihar Borno in da zai gana da gwamnan jihar Babagana Umara Zulum, da kuma iyalan wadanda rikicin Boko Haram ya yi sanadiyyar rasa rayukansu.

Majalissar Dinkin Duniya zatai zama na musamman kan Kasar habasha

Kazalika sakatare janar din zai kuma gana da shugabannin addinai da na kungiyoyin mata da matasa da kuma shugabanin kamfanoni masu zaman kansu.

Baya ga wadannan mutane da zai gana da su zai kuma gana da jami’an diflomasiyya da ma wadanda ke sansanonin yan gudun hijra a jihar Borno.

Subscribe

Latest stories