HomeLocal NewsAntonio Guterres zai zo Najeriya

Antonio Guterres zai zo Najeriya

Date:

Related stories

Gov Yusuf probes commissioner linked to release of suspected drug dealer Danwawu

Kano State Governor, Abba Kabir Yusuf, has launched an...

Kano commissioner withdraws surety for drug suspect Danwawu

Kano State Commissioner for Transportation, Alhaji Ibrahim Namadi, has...

Fake EFCC officials jailed in Kano

The Kano Zonal Directorate of the Economic and Financial...

Kano govt sends 588 students to 15 states for exchange programme

The Kano State Government has dispatched 588 students to...

Kano commissioner secures bail for suspected drug dealer Danwawu

Kano State Commissioner for Transport, Ibrahim Namadi, has stepped...
spot_img

A yau Talata ne sakatare janar na Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres, zai fara ziyarar kwanaki biyu a Najeriya.

A yayin ziyarar tasa zai kai ziyara jihar Borno in da zai gana da gwamnan jihar Babagana Umara Zulum, da kuma iyalan wadanda rikicin Boko Haram ya yi sanadiyyar rasa rayukansu.

Majalissar Dinkin Duniya zatai zama na musamman kan Kasar habasha

Kazalika sakatare janar din zai kuma gana da shugabannin addinai da na kungiyoyin mata da matasa da kuma shugabanin kamfanoni masu zaman kansu.

Baya ga wadannan mutane da zai gana da su zai kuma gana da jami’an diflomasiyya da ma wadanda ke sansanonin yan gudun hijra a jihar Borno.

Subscribe

Latest stories