HomeLocal NewsAn bawa Kano gudunmawar jirgin ruwa

An bawa Kano gudunmawar jirgin ruwa

Date:

Related stories

Federal High Court sacks lawmaker for dumping PDP for APC

The Federal High Court in Abuja has removed Hon....

Federal High Court halts PDP national convention

A Federal High Court sitting in Abuja has stopped...

KEDCO to distribute 128,000 free prepaid meters

The Kano Electricity Distribution Company (KEDCO) has announced plans...

Kano mourns slain anti-phone snatching commander Inuwa Salisu

The funeral of the late Inuwa Salisu, commander of...

Kano govt reacts to report ranking state among top press freedom violators

The Kano State Government has dismissed a recent report...
spot_img

Hukumar kula da iyakokin ruwa ta kasa ta bawa gwamnatin jihar Kano gudunmawar jirgin ruwa mai daukar fasinjoji 18 danufin bunkasa ayyukan sufuri na ruwa a jihar.

Wannan na kunshe ne cikin wata sanarwa da daraktan yada labaran gwamnan jihar Hassan Fagge, ya fitar a asabar dinnan.

Mai Mala ya koma Yobe

Acewar sanarwar hakan na zama cikamakin kokarin da gwamnatin tarayya da ta jiha ke yi na inganta rayuwar al’ummar karkara.

Sanarwar ta kara dacewa gwamnatin kano ta shirya kawo wasu karin jiragen ruwa guda uku masu gudu da rigunan da fasinja ke sawa a ruwa domin saukaka jigila ga masu tsallaka kogi Kafin su kai ga garuruwansu.

Subscribe

Latest stories