HomeLocal NewsAn bawa Kano gudunmawar jirgin ruwa

An bawa Kano gudunmawar jirgin ruwa

Date:

Related stories

Hon. Ja’oji appoints Abdullahi Fagge as Technical Assistant on Party Affairs

Hon. Nasir Bala Aminu Ja’oji, Senior Special Assistant to...

Kano govt allocates N1.1bn for free school uniforms

The Kano State Government has set aside N1.1 billion...

Kano govt celebrates return of conjoined twins after successful surgery in Saudi

Kano State Governor, Abba Kabir Yusuf, on Friday welcomed...

Gov Yusuf approves bill against same-sex marriage in Kano

Kano State Governor Abba Kabir Yusuf has approved the...

Kano govt declares Friday public holiday

The Kano State Government has declared Friday, September 12,...
spot_img

Hukumar kula da iyakokin ruwa ta kasa ta bawa gwamnatin jihar Kano gudunmawar jirgin ruwa mai daukar fasinjoji 18 danufin bunkasa ayyukan sufuri na ruwa a jihar.

Wannan na kunshe ne cikin wata sanarwa da daraktan yada labaran gwamnan jihar Hassan Fagge, ya fitar a asabar dinnan.

Mai Mala ya koma Yobe

Acewar sanarwar hakan na zama cikamakin kokarin da gwamnatin tarayya da ta jiha ke yi na inganta rayuwar al’ummar karkara.

Sanarwar ta kara dacewa gwamnatin kano ta shirya kawo wasu karin jiragen ruwa guda uku masu gudu da rigunan da fasinja ke sawa a ruwa domin saukaka jigila ga masu tsallaka kogi Kafin su kai ga garuruwansu.

Subscribe

Latest stories