HomeLocal NewsKorea ta arewa ta sake harba makami mai linzami

Korea ta arewa ta sake harba makami mai linzami

Date:

Related stories

Gov Yusuf donates operational vehicles to Civil Defence Corps

The Governor of Kano State, Alhaji Abba Kabir Yusuf,...

Gov Yusuf nominates new anti-corruption commission chairman, appoints legal adviser

Kano State Governor, Alhaji Abba Kabir Yusuf, has nominated...

Kano education varsity to begin degree courses, scraps NCE

Yusuf Maitama Sule Federal University of Education in Kano...

We are not part of ADC alliance – Kano PDP chairman

The chairman of the Peoples Democratic Party (PDP) in...

17-year-old boy drowns in Kano

A 17-year-old boy identified as Lurwanu Suleiman has lost...
spot_img

Kasar Korea ta arewa ta sake harba wani makami mai linzami da safiyar yau.

Hakan na zuwa ne gabanin rantsar da shugaban kasar Korea ta kudu mai makwabtaka.

Kana dai dai lokacin da shugaban kasar Amurka Joe Baiden ke shirin kai ziyara Korea ta kudun.

Shugabannin kudu maso yamma sun cimma matsaya kan zaben 2023

Makamin dai ka iya yin tafiyar kilomita 600.

Wannan shi ne karo na 15 da Korea ta arewar ke harba makami mai linzami dake cin nisan zango.

Subscribe

Latest stories