HomeLocal NewsKorea ta arewa ta sake harba makami mai linzami

Korea ta arewa ta sake harba makami mai linzami

Date:

Related stories

Kwankwaso urges police to withdraw officers from Nasarawa Palace

Former Kano State Governor and national leader of the...

FIRS explains new tax rules using NIN as tax ID

The Federal Inland Revenue Service (FIRS) has confirmed that...

Kano govt launches Neighbourhood Watch Corps

The Kano State Government has launched the Kano State...

Police rescue blasphemy suspect from mob in Kano

The Kano State Police Command has rescued a man...

Police assure residents of safe worship centers during festive season in Kano

The Kano State Police Command has assured residents that...
spot_img

Kasar Korea ta arewa ta sake harba wani makami mai linzami da safiyar yau.

Hakan na zuwa ne gabanin rantsar da shugaban kasar Korea ta kudu mai makwabtaka.

Kana dai dai lokacin da shugaban kasar Amurka Joe Baiden ke shirin kai ziyara Korea ta kudun.

Shugabannin kudu maso yamma sun cimma matsaya kan zaben 2023

Makamin dai ka iya yin tafiyar kilomita 600.

Wannan shi ne karo na 15 da Korea ta arewar ke harba makami mai linzami dake cin nisan zango.

Subscribe

Latest stories