HomeLocal NewsKorea ta arewa ta sake harba makami mai linzami

Korea ta arewa ta sake harba makami mai linzami

Date:

Related stories

Kano govt laments economic losses from Sallah Durbar cancellations

The Kano State Government has raised concerns over the...

Ganduje sympathises with victims of Kano phone market fire

The National Chairman of the All Progressives Congress (APC),...

Fire destroys over 300 shops in Kano GSM market

A devastating fire has destroyed over 300 shops at...

TikToker remanded over cross-dressing, indecent content in Kano

A popular TikTok content creator, Abubakar Kilina, has been...
spot_img

Kasar Korea ta arewa ta sake harba wani makami mai linzami da safiyar yau.

Hakan na zuwa ne gabanin rantsar da shugaban kasar Korea ta kudu mai makwabtaka.

Kana dai dai lokacin da shugaban kasar Amurka Joe Baiden ke shirin kai ziyara Korea ta kudun.

Shugabannin kudu maso yamma sun cimma matsaya kan zaben 2023

Makamin dai ka iya yin tafiyar kilomita 600.

Wannan shi ne karo na 15 da Korea ta arewar ke harba makami mai linzami dake cin nisan zango.

Subscribe

Latest stories