HomeLocal NewsAntonio Guterres zai zo Najeriya

Antonio Guterres zai zo Najeriya

Date:

Related stories

Hon. Ja’oji appoints Abdullahi Fagge as Technical Assistant on Party Affairs

Hon. Nasir Bala Aminu Ja’oji, Senior Special Assistant to...

Kano govt allocates N1.1bn for free school uniforms

The Kano State Government has set aside N1.1 billion...

Kano govt celebrates return of conjoined twins after successful surgery in Saudi

Kano State Governor, Abba Kabir Yusuf, on Friday welcomed...

Gov Yusuf approves bill against same-sex marriage in Kano

Kano State Governor Abba Kabir Yusuf has approved the...

Kano govt declares Friday public holiday

The Kano State Government has declared Friday, September 12,...
spot_img

A yau Talata ne sakatare janar na Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres, zai fara ziyarar kwanaki biyu a Najeriya.

A yayin ziyarar tasa zai kai ziyara jihar Borno in da zai gana da gwamnan jihar Babagana Umara Zulum, da kuma iyalan wadanda rikicin Boko Haram ya yi sanadiyyar rasa rayukansu.

Majalissar Dinkin Duniya zatai zama na musamman kan Kasar habasha

Kazalika sakatare janar din zai kuma gana da shugabannin addinai da na kungiyoyin mata da matasa da kuma shugabanin kamfanoni masu zaman kansu.

Baya ga wadannan mutane da zai gana da su zai kuma gana da jami’an diflomasiyya da ma wadanda ke sansanonin yan gudun hijra a jihar Borno.

Subscribe

Latest stories