HomeLocal NewsAntonio Guterres zai zo Najeriya

Antonio Guterres zai zo Najeriya

Date:

Related stories

Gov Yusuf distributes 10,000 free JAMB forms

Governor Abba Kabir Yusuf of Kano State has commenced...

Kano seals schools, other business premises

The Kano State Internal Revenue Service (KIRS) has sealed...

Man surrenders to police, confesses to serial killings in Kano, Jigawa

The Kano State Police Command has confirmed the voluntary...

Kano board finalises 2025 Hajj plans for pilgrims

The Kano State Pilgrims Welfare Board has announced key...

Sen. Kawu donates 20 hectares of land for Navy school

Senator Sulaiman Abdulrahman Kawu Sumaila has donated 20 hectares...
spot_img

A yau Talata ne sakatare janar na Majalisar Dinkin Duniya Antonio Guterres, zai fara ziyarar kwanaki biyu a Najeriya.

A yayin ziyarar tasa zai kai ziyara jihar Borno in da zai gana da gwamnan jihar Babagana Umara Zulum, da kuma iyalan wadanda rikicin Boko Haram ya yi sanadiyyar rasa rayukansu.

Majalissar Dinkin Duniya zatai zama na musamman kan Kasar habasha

Kazalika sakatare janar din zai kuma gana da shugabannin addinai da na kungiyoyin mata da matasa da kuma shugabanin kamfanoni masu zaman kansu.

Baya ga wadannan mutane da zai gana da su zai kuma gana da jami’an diflomasiyya da ma wadanda ke sansanonin yan gudun hijra a jihar Borno.

Subscribe

Latest stories