HomeLocal NewsZaftarewar kasa da ambaliyar ruwa ta kashe mutum 123 a Philippines

Zaftarewar kasa da ambaliyar ruwa ta kashe mutum 123 a Philippines

Date:

Related stories

Troops kill 19 bandits as they foil attack in Kano

Troops of the Joint Task Force, Operation MESA, in...

Kano govt to acquire majority shares in KEDCO, unveils new electricity policy

The Kano State Government has announced plans to acquire...

Federal High Court sacks lawmaker for dumping PDP for APC

The Federal High Court in Abuja has removed Hon....

Federal High Court halts PDP national convention

A Federal High Court sitting in Abuja has stopped...

KEDCO to distribute 128,000 free prepaid meters

The Kano Electricity Distribution Company (KEDCO) has announced plans...
spot_img

Sama da mutum 920,000 zaftarewar kasa dakuma ambaliyar ruwa ta daidaita a kasar Philippines.

Hukumomin ‘yan sanda a kasar sunce kawo yanzu mutum 123 ne suka mutu sakamakon wannan balahira.

Yawan mutanen da suka mutu a ambaliyar ruwa a afirka ta kudu ya kai 250

Lamarin yafi muni a Baybay City dake lardin Leyte kudu da birnin Manila inda mutum 599 suka afka cikin bala’in
Wanda aka gano gawarwaki 86 bayan kasa ta rufta akansu.

‘Yan sanda sunce wasu mutum 34 suma sun mutum sakamakon ruftawar kasa dakuma ambaliyar ruwa a kusa da garin Abuyog.

Yanzu haka dubbban jama’a nacan sunyi cirko-cirko suna jiran a zo a kwashe su daga yankin da iftila’in ya faru.

Subscribe

Latest stories