HomeLocal NewsAn bawa Kano gudunmawar jirgin ruwa

An bawa Kano gudunmawar jirgin ruwa

Date:

Related stories

Kano govt laments economic losses from Sallah Durbar cancellations

The Kano State Government has raised concerns over the...

Ganduje sympathises with victims of Kano phone market fire

The National Chairman of the All Progressives Congress (APC),...

Fire destroys over 300 shops in Kano GSM market

A devastating fire has destroyed over 300 shops at...

TikToker remanded over cross-dressing, indecent content in Kano

A popular TikTok content creator, Abubakar Kilina, has been...
spot_img

Hukumar kula da iyakokin ruwa ta kasa ta bawa gwamnatin jihar Kano gudunmawar jirgin ruwa mai daukar fasinjoji 18 danufin bunkasa ayyukan sufuri na ruwa a jihar.

Wannan na kunshe ne cikin wata sanarwa da daraktan yada labaran gwamnan jihar Hassan Fagge, ya fitar a asabar dinnan.

Mai Mala ya koma Yobe

Acewar sanarwar hakan na zama cikamakin kokarin da gwamnatin tarayya da ta jiha ke yi na inganta rayuwar al’ummar karkara.

Sanarwar ta kara dacewa gwamnatin kano ta shirya kawo wasu karin jiragen ruwa guda uku masu gudu da rigunan da fasinja ke sawa a ruwa domin saukaka jigila ga masu tsallaka kogi Kafin su kai ga garuruwansu.

Subscribe

Latest stories