HomeLocal NewsAn bawa Kano gudunmawar jirgin ruwa

An bawa Kano gudunmawar jirgin ruwa

Date:

Related stories

Kwankwaso urges police to withdraw officers from Nasarawa Palace

Former Kano State Governor and national leader of the...

FIRS explains new tax rules using NIN as tax ID

The Federal Inland Revenue Service (FIRS) has confirmed that...

Kano govt launches Neighbourhood Watch Corps

The Kano State Government has launched the Kano State...

Police rescue blasphemy suspect from mob in Kano

The Kano State Police Command has rescued a man...

Police assure residents of safe worship centers during festive season in Kano

The Kano State Police Command has assured residents that...
spot_img

Hukumar kula da iyakokin ruwa ta kasa ta bawa gwamnatin jihar Kano gudunmawar jirgin ruwa mai daukar fasinjoji 18 danufin bunkasa ayyukan sufuri na ruwa a jihar.

Wannan na kunshe ne cikin wata sanarwa da daraktan yada labaran gwamnan jihar Hassan Fagge, ya fitar a asabar dinnan.

Mai Mala ya koma Yobe

Acewar sanarwar hakan na zama cikamakin kokarin da gwamnatin tarayya da ta jiha ke yi na inganta rayuwar al’ummar karkara.

Sanarwar ta kara dacewa gwamnatin kano ta shirya kawo wasu karin jiragen ruwa guda uku masu gudu da rigunan da fasinja ke sawa a ruwa domin saukaka jigila ga masu tsallaka kogi Kafin su kai ga garuruwansu.

Subscribe

Latest stories